Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya amince da kafa sabuwar hukumar fasahar lafiya ta zamani da za ta inganta harkokin kiwon lafiya ga yan Najeriya.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya amince da kafa sabuwar hukumar fasahar lafiya ta zamani da za ta inganta harkokin kiwon lafiya ga yan Najeriya.
An samu rahoton cewa mutane da ke aiki da Sunday Igboho domin farautar 'yan bindiga sun hadu da fushin 'yan bindiga. An yi wa mutanen Igboho jina-jina.
A yau Juma'a ne ake gudanar da jana'izar tsohon shugaban Chadi Idriss Deby wanda ya mutu a farkon mako saboda raunukan da ya ji lokacin fafatawa da yan tawaye.
Hadimin shugaban kasa, Femi Adesina, ya mayar da martani ga mutanen da har yanzu suke zargin cewa Shugaban kasar Buhari yana cikin yanayi na rashin lafiya.
Sanata Shehu Sani ya bayyana matukar damuwarsa ga yadda 'yan bindiga suka hallaka gomman mutane a jihar Zamfara ba gaira ba dalili. Ya bayyana hakan ya fi na Ye
Shugabannin jami'ar jihar Kaduna (KASU) sun yi watsi da rahotannin cewa an yi kara kudin makaranta ninki6 kuma sun yi kira ga dalibai su kwantar da hankulansu.
A yayin da mutane da kungiyoyi da dama ke neman cewa ganin Ministan Sadarwa da Tattalin Arzikin Zamani, Dr Isa Pantami ya yi murabus saboda alaƙanta shi da goyo
Kasar Chadi za ta bizne tsohon shugabanta, Idriss Deby Itno a ranar Juma'a, 23 ga watan Afrilu 2021, bayan kisansa da yan tawayen FACT sukayi a batakashi da suk
Kyaftin din Super Eagles, Ahmed Musa a ya bayar da gudummawar naira miliyan biyu ga makarantar sakandare ta sojoji ta Bukavu da ke Kano don gina masallaci.
Gwamna Bello Matawalle na jihar Zamfara ya yi Allah wadai da hare-haren da yan bindiga suka kai garuruwan jihar, ya yi umurnin rufe wasu kasuwanni hudu yanzu.
Fadar Shugaban kasa ta ba Isa Pantami kariya, ta nuna cewa ba za a sallame shi daga ofis ba. Za ku ji sauran abubuwan da Buhari ya fada wajen kare Ministan.
Labarai
Samu kari