Kasar China ta fitar gda gargadi bayan wani hari da Amurka ta kai tare da kwace jirgin Iran a teku. Lamarin ya sanya China cewa hakan zai dagula sulhun da ake son yi
Kasar China ta fitar gda gargadi bayan wani hari da Amurka ta kai tare da kwace jirgin Iran a teku. Lamarin ya sanya China cewa hakan zai dagula sulhun da ake son yi
Gwamnatocin Najeriya da Turkiyya za su kafa cibiyar horas da sojoji a Najeriya domin taimakon kasar ta magance matsalar tsaro da ta yi katutu a Najeriya.
A jiya ne Gwamnan Edo ya samu nasara a shari’ar takardun shaidan bogi. Alkali ya ce Godwin Obaseki ya halarci jami’ar Ibadan a 1976, kuma ya kammala karatu.
Wasu yan bindiga sun wasu hare-hare kananan hukumomi uku - Zango-Kataf, Kauru, da Chikun - a jihar Kaduna inda suka hallaka akalla mutum 13 tare da jigata 9.
Tsohon shugaban majalisar dattawar Nigeria, Dr Bukola Saraki ya roki yan Nigeria su mara wa jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP) domin ta samu mulkin kasar
Manyan Likitoci sun fito sun bada dalilansu na tafiya yajin-aiki. Shugaban kungiyar NARD ya ce za su tafi yajin-aiki bayan wasu sun yi watanni babu albashi.
Yan sanda a jihar Kano a ranar Juma'a sun kwance wani bam a ƙauyen Aujirawa da ke ƙaramar hukumar Gazawa a jihar. Kwamishinan yan sanda, Isma'ila Dikko ya tabba
An rabawa duka Jihohin Najeriya rigakafin Coronavirus ban da Kogi. Gwamna Yahaya Bello ya tubure, ya ki bari a ba mutanen Kogi allurar ‘AstraZeneca’ na COVID-19
Duk da umurnin gwamnatin jihar Kwara cewa a bude makarantun Mission goma bayan rikicin hana dalibai mata sanya Hijabi, wasu Kiristoci sun garkame kofofin makara
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya sake nada Dr Dikko Umaru-Radda karo na biyu a matsayin shugaban Hukumar bunƙasa ƙanana da matsakaitan sana'o'i a Najeriya wato
Wani masani a fannin ilimin dokokin Najeriya kuma lauya mai zaman kansa, Barista AlBashir Likko, ya goyi bayan wajabcin bayyana dukiyoyin ma’aikatan Banki.
Labarai
Samu kari