Tsohon shugaban majalisar dattawan Najeriya, Bukola Saraki da tsohon gwamnan jihar Kwara, Abdulfatah Ahmed, za su gurfana a gaban kotu kan tuhume-tuhume.
Tsohon shugaban majalisar dattawan Najeriya, Bukola Saraki da tsohon gwamnan jihar Kwara, Abdulfatah Ahmed, za su gurfana a gaban kotu kan tuhume-tuhume.
‘Yan Unyekisong Akwa Ibom su na yi wa kamfanonin ketare barazana a Neja-Delta. Unyekisong Akwa Ibom ta ce kamfanonin mai su na jawo masu cikas a yankin na su.
Rundunar 'yan sandan jihar Adamawa ta samu nasarar cafke wasu mutane da ake zargin suna da hannu a sace-sacen mutane da kuma fashi da makami a jihar Adamawa.
Wata ƙungiyar kawo cigaban demokaraɗiyya ta kirayi hukumar zaɓe ta ƙasa da ta ɗau tsattsauran mataki kan duk jam'iyya da aka samu da hannu wajen tada hargitsi.
Jonah Jang ya bukaci Shugaban kasa taimaka ya saki tsofaffin Gwamnonin PDP da aka daure. ‘Yan Majalisa sun tsayawa Nyame da Dariye da yanzu kotu ta garkame.
Gwamnan Ribas Nyesom Wike ya ce Gwamnatin tarayya za a kama idan Samuel Ortom ya mutu. Wike ya ce idan aka yi nasarar kashe Ortom, yakin basasa ne zai barke.
Ido zai raina fata yayin da Godwin Obaseki ya kinkimo binciken kwangilar Gwamnatin Oshiomhole. Obaseki ya dauko aikin binciken satar kudin kwangilar N30bn a da
Sama da fasinjoji 100 da za su je Legas suka sha dogon zama a filin sauka da tashin jiragen sama na Mallam Aminu Kano a ranar Lahadi bayan jirgin sama na Aero.
Wata kungiyar Fulani ta dauki alhakin kai wa gwamna Ortom na jihar Benue hari, a cewarta tana da niyyar kashe shi amma ya sha dakyar. Kungiyar ta gargade shi.
Gwamnan jihar Zamfara, Bello Matawalle, ya yi rantsuwa da Qur'ani kan cewa bashi da alaka da ƴan bindigan da ke addabar jiharsa. Channels TV ta wallafa hakan.
Labarai
Samu kari