Tsohon shugaban majalisar dattawan Najeriya, Bukola Saraki da tsohon gwamnan jihar Kwara, Abdulfatah Ahmed, za su gurfana a gaban kotu kan tuhume-tuhume.
Tsohon shugaban majalisar dattawan Najeriya, Bukola Saraki da tsohon gwamnan jihar Kwara, Abdulfatah Ahmed, za su gurfana a gaban kotu kan tuhume-tuhume.
Iyayen daliban da aka sace 'ya'yansu a Kwalejin Noma da Ilimin Gandun Daji ta Kaduna sun bai wa El-Rufa'i wa'adin awanni 48 ya tabbatar da an ceto musu 'ya'yans
Tun bayan rikicin tsohon ministan sufurin jiragen sama, Femi Fani Kayode da tsohuwar matarsa, Precious Chikwendu,ya fallasa a idon duniya, bayan mutuwar auren.
Shugaban ma'aikatan tsaro na Najeriya, Lucky Irabor, ua baiwa ƴan Najeriya tabbacin yin aiki tuƙuru don basu kariya. Jaridar The Cable ta wallafa hakan a ranar.
A karshen makon da ya gabata ne aka samu labarin cewa Sa’adatu Barkindo Sanusi Lamido Sanusi II ta kammala karatu a jami’ar Buckingham da ke kasar Birtaniya.
A kalla mutane goma sha tara sun riga mu gidan gaskiya sakamakon hatsarin mota da ya afku a babban titin Kaduna zuwa Abuja. Hatsarin ya faru ne a ranar Lahadi a
Hukumar kiyaye haɗurra ta kasa FRSC ta samu nasarar kuɓutar da wasu fasinja daga hannun wani direba da yasha giya ta bugar dashi fiye da ƙima a wani yankin Ogun
Jam'iyyar PDP a jihar Katsina ta kori shugabanta da shugabar matan ƙaramar hukumar Matazu a jihar, bisa zarginsu da yiwa jam'iyyar zagon ƙasa a babban taron ta.
Gwamnan Rivers, Nyesome Wike ya ce ba zai mara wa tsohon shugaban kasa Goodluck Jonathan baya ba ko da ya samu tikitin takarar shugaban kasa a karkashin jam'iyy
Wani tsohon sanata daga jihar Katsina, da sakataren gwamnatin jihar Neja sun bayyana bukatar bai wa Bola Tinubu ragamar Najeriya a zaben 2023. Shi kadai zai dai
Labarai
Samu kari