Tsohon shugaban kasa Olusegun Obasanjo ya kai ziyarar ban girma ga Sanata Rabiu Musa Kwankwaso a gidansa da ke Kano ranar Alhamis 25 ga watan Yunin 2026.
Tsohon shugaban kasa Olusegun Obasanjo ya kai ziyarar ban girma ga Sanata Rabiu Musa Kwankwaso a gidansa da ke Kano ranar Alhamis 25 ga watan Yunin 2026.
Ustazai da ke koyarwa a Islamiyya sun haɗawa a iyalan malamar Islamiyya da aka kashe a Kaduna tallafin kudi sama da N270,000. Mijin Ummulkhairi ne ya karbi kudin.
Jam'iyyar APC ta ce ba ta ji dadi game da hare-haren da ke faruwa a jihar Imo ba, ta kuma bayyana cewa ba za ta bari jihar ta zama filin kashe-kashe ba yanzu.
Gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasir ElRufai ya yi Allah wadai da harin da aka kai Cocin Haske Baptist dake Chikun. Ya ce hakan zunzurutun rashin imani ne na 'yan
A sabon harin da 'yan bindiga suka kai wani Coci a yankin jihar Kaduna, mutane 8 sun mutu ciki har da wani likita da aka kashe nan take a yayin da suka kai hari
Shugaban kwamitin dake kula da sojoji na majalisar dattijai, Sanata Ali Ndume, yace bai kamata gwamnati tana boye lamarin masu taimakawa yan Boko Haram ba.
Gwamnatin Najeriya za ta kara daukar Sojoji domin shawo kan matsalar rashin tsaro. Ana sa ran idan an kawo wadannan dabaru, ‘Yan ta’adda za su zama tarihi.
Jiya miyagu sun kuma yin ta’asa a Kaduna, sun tsere da wata mata da ‘Ya ‘yanta, amma Jami’an tsaro sun yi ram da wasu da ake zargin masu garkuwa da mutane ne.
Shugaban ICPC ya bayyana irin kokarin da jami’ansa su ke yi. Bolaji Owasanoye ICPC ya ce sun karbe Naira biliyan 1, gidaje da wasu dukiyoyi daga hannun barayi.
Jihar Kano ta samu nasarar wasu kayayyaki na jabu da ake sayarwa al'umma a jihar na kimanin Naira biliyan daya. Jihar ta tabbatar da lalata kayayyakin a hukuman
Mutuwar Idriss Deby ta bar kura a kasar Chadi a kan wanda zai gaje shi. Gaba ta shiga tsakanin Sojoji da gidan tsohon Shugaban kasa bayan an kashe Idriss Deby.
Labarai
Samu kari