Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa Iran ta yarda za ta birne burinta na kera makamin nukiliya ba tare da wani sharadi na sakin kadarorinta ba.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa Iran ta yarda za ta birne burinta na kera makamin nukiliya ba tare da wani sharadi na sakin kadarorinta ba.
Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasarar yin caraf da wani mataimakin fitaccen jagoran 'yan bindiga. Sojojin sun cafke mutumin nd tare da matarsa.
Shugaban hukumar yaki da ta'ammali da miyagun kwayoyi ta kasa (NDLEA) reshen jihar Kano,Malam Isah Limita Muhammad yace hukunar ta bankado wata tafkekiyar gona.
Wani Yaron Hadimar Uwargidar shugaban kasa, Aisha Buhari ya saye dirkekeiyar mota. Wannan karon King Dibbo ya saye wata zukekeiyar Marsandi ce ta miliyoyi.
Fatima Amma Indimi, diyar biloniyan Maiduguri, ta je kafar sada zumunta inda tayi magana a kan yafiya, bayan shekaru da kanwarta ta aure tsohon saurayinta.
Hukumar tace fina-finai ta jihar Kano, a ranar Litinin ta kama fitaccen mai wakokin yabon Annabi Muhammadu SAW, Bashir Dandago. An kama shi ne kan zargin fitar
Gwamnan jihar Kano ya ziyarci shugaba Muhammadu Buhari domin ya nuna masa hotunan wata gada da yake shirin yiwa jama'ar jihar Kano. Sunan gadar ta gadar Buhari.
Gwamnatin Najeriya ta karbi gudunmawar allurar rigakafin Korona daga kamfanin MTN. Kamfanin ya tallafawa kasar Najeriya da allurar sama da 300,000 a jiya Lahadi
Rahoton GPI ya yi nazarin kasashen duniya 163 da suka kunshi kashi 99 cikin 100 na mutanen duniya. An kasa abubuwan da aka yi nazari zuwa gida uku; Tsaro da Zam
Masu garkuwan da suka sace wani shugaban al'umma a karamar hukuma Ijebu dake jihar Ogun sun bukaci iyalansa su biya 100 miliyan kuɗin fansa kafin su sako shi
Za a yi mukabalar Sheikh Abduljabbar Kabara da Malaman Kano. Alkali ya yanke hukunci ne bayan Barista Ma'aruf Yakassai ya janye karar da ya shigar a yau dinnan.
Labarai
Samu kari