A yau Laraba, 15 ga watan Afrilu, 2026, Atiku Abubakar ya sanar da cewa zaɓen 2027 shi ne karo na ƙarshe da zai tsaya takarar shugaban ƙasar Najeriya.
A yau Laraba, 15 ga watan Afrilu, 2026, Atiku Abubakar ya sanar da cewa zaɓen 2027 shi ne karo na ƙarshe da zai tsaya takarar shugaban ƙasar Najeriya.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon gwamnan Kaduna, Nasir El-Rufa'i na ci gaba da zama a hannun hukumar yaki da rashawa ta ICPC duk da an bayar da belinsa.
Janar Lucky Irabor ya ce Sojojin Najeriya za su yi luguden wuta na mai uwa da wabe a daji. Haka Gwamnonin Arewa sun bada umarni kowa ya tattara ya bar jeji.
Gwamna Abdullahi Umar Ganduje ya nuna takaicinsa a kan harin da aka kai wa Samuel Ortom. Ganduje ya bayyana haka ne yayin da ya yi magana da ‘Yan jarida a Abuja
Shugaban hukumar yaki da ta'ammali da miyagun kwayoyi ta kasa (NDLEA) reshen jihar Kano,Malam Isah Limita Muhammad yace hukunar ta bankado wata tafkekiyar gona.
Wani Yaron Hadimar Uwargidar shugaban kasa, Aisha Buhari ya saye dirkekeiyar mota. Wannan karon King Dibbo ya saye wata zukekeiyar Marsandi ce ta miliyoyi.
Fatima Amma Indimi, diyar biloniyan Maiduguri, ta je kafar sada zumunta inda tayi magana a kan yafiya, bayan shekaru da kanwarta ta aure tsohon saurayinta.
Hukumar tace fina-finai ta jihar Kano, a ranar Litinin ta kama fitaccen mai wakokin yabon Annabi Muhammadu SAW, Bashir Dandago. An kama shi ne kan zargin fitar
Gwamnan jihar Kano ya ziyarci shugaba Muhammadu Buhari domin ya nuna masa hotunan wata gada da yake shirin yiwa jama'ar jihar Kano. Sunan gadar ta gadar Buhari.
Gwamnatin Najeriya ta karbi gudunmawar allurar rigakafin Korona daga kamfanin MTN. Kamfanin ya tallafawa kasar Najeriya da allurar sama da 300,000 a jiya Lahadi
Rahoton GPI ya yi nazarin kasashen duniya 163 da suka kunshi kashi 99 cikin 100 na mutanen duniya. An kasa abubuwan da aka yi nazari zuwa gida uku; Tsaro da Zam
Labarai
Samu kari