Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa Iran ta yarda za ta birne burinta na kera makamin nukiliya ba tare da wani sharadi na sakin kadarorinta ba.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa Iran ta yarda za ta birne burinta na kera makamin nukiliya ba tare da wani sharadi na sakin kadarorinta ba.
NiMet ta fitar da hasashen yanayi na ranar Juma'a, 17 ga Afrilu, 2026, inda ta ce za a samu ruwan sama da iska mai ƙarfi a wasu jihohin Najeriya.
Rikicin hijabi da yaki ci balle cinyewa a jihar Kwara a jiya ya karu kuma ya sauya salo yayin da wasu da ake zargin 'yan bindiga ne suka kai hari makarantu da.
Gwamnan jihar Katsina, Aminu Bello Masari, ya bada umarnin buɗe makarantun kwana guda huɗu dake faɗin jihar daga ranar 28 ga watan Maris ɗin da muke ciki, 2021
Gwamnan jihar Kano, Abdullahi Ganduje, a ranar Litinin ya bayyana cewa jihar Kano ta fi kowace jihar tsaro a Najeriya bisa matakan da gwamnatinsa ke dauka.
A jiya ne wasu dattawan arewa suka yi magana a kan abinda suka kwatanta da kokarin ilatawa tare da raunata arewa ta hanyar nuna cewa dukkan abubuwa marasa dadi.
Gwamnan jihar kano ya yi kira ga maniyyata hajjin bana na jihar Kano da su zama masu ɗa'a da biyayya, kuma su zama jakadun ƙasar nan nagari yayin aikin hajji.
Gwamna Samuel Ortom ya yi karin-haske a kan gudun 1.5km da ya sharara. Hadiminsa ya fadi abin da ya sa Gwamnan Benuwai ya yi kilomita 1 ya na zuba gudu a jeji.
Kungiyar Kiristocin Najeriya ta yi kira ga majalisar dokokin tarayya ta dakatad da wani shiri da ake yi a majalisar wakilai na yunkurin halasta amfani da Hijabi
Gwamnatin tarayya ta aike da rundunar taimakon gaggawa zuwa jihar Kano biyo bayan bullowar wata cuta da ba a musabbabinta ba. Ta kashe mutane 4 a jihar Kano.
Gwamnan Benue, Samuel Ortom ya roki ‘yan Najeriya da kada su sanya siyasa a harin da aka kai masa, a cewarsa wannan al'amari ya wuce na siyasar bangaranci.
Labarai
Samu kari