A labarin nan, da a ji cewa jigo a ADC, Hajiya Naja'atu Muhammad ta ce zabe mai zuwa zai zama tsakanin ƴan Najeriya ne da kuma zalunci da ta ce ana masu.
A labarin nan, da a ji cewa jigo a ADC, Hajiya Naja'atu Muhammad ta ce zabe mai zuwa zai zama tsakanin ƴan Najeriya ne da kuma zalunci da ta ce ana masu.
Gwamnatin Kano ta shigar da ƙara a Kotun Ɗaukaka Ƙara bayan kotun jiha ta yi watsi da shari’ar da ta shafi tsohon kwamishina Murtala Garo da wasu mutane.
Gwamnan Benue, Samuel Ortom ya roki ‘yan Najeriya da kada su sanya siyasa a harin da aka kai masa, a cewarsa wannan al'amari ya wuce na siyasar bangaranci.
Gwamnatin tarayya ta amince da biyan masu kasuwancin sufuri sama da 150,000 kudin tallafi karkashin shirin Survival Fund. An bayyana adadin mata a cikin shirin.
Hukumar tsaron kudu maso yammacin Najeriya watau, Amotekun, shiyar jihar Ondo ta damke shanu 100 da makiyaya kan laifin saba dokar hana kiwo a fili a jihar.
Gwamnatin tarayya a ranar Litinin ta bayyana cewa an kammala shirye-shiryen fito-na-fito da yan ta'addan da kokarin ganin bayan Najeriya, Ministan tsaro, Magash
Janar Lucky Irabor ya ce Sojojin Najeriya za su yi luguden wuta na mai uwa da wabe a daji. Haka Gwamnonin Arewa sun bada umarni kowa ya tattara ya bar jeji.
Gwamna Abdullahi Umar Ganduje ya nuna takaicinsa a kan harin da aka kai wa Samuel Ortom. Ganduje ya bayyana haka ne yayin da ya yi magana da ‘Yan jarida a Abuja
Shugaban hukumar yaki da ta'ammali da miyagun kwayoyi ta kasa (NDLEA) reshen jihar Kano,Malam Isah Limita Muhammad yace hukunar ta bankado wata tafkekiyar gona.
Wani Yaron Hadimar Uwargidar shugaban kasa, Aisha Buhari ya saye dirkekeiyar mota. Wannan karon King Dibbo ya saye wata zukekeiyar Marsandi ce ta miliyoyi.
Fatima Amma Indimi, diyar biloniyan Maiduguri, ta je kafar sada zumunta inda tayi magana a kan yafiya, bayan shekaru da kanwarta ta aure tsohon saurayinta.
Labarai
Samu kari