Shugaban majalisar dattawan Najeriya, Godswill Akpabio, ya yi tsokaci kan matsalar rashin tsaro. Ya bayyana lokacin da za a kawo karshen matsalar.
Shugaban majalisar dattawan Najeriya, Godswill Akpabio, ya yi tsokaci kan matsalar rashin tsaro. Ya bayyana lokacin da za a kawo karshen matsalar.
Kungiyar limamai da malaman musulunci ta Ogun ta yi fatali da yunkurin maida makarantun mishin ga kiristoci, sun ce hakan rashin adalci ne ga musulmai.
Shugaban majalisar dattawan Najeriya ya yi fatali da batun tsige shugaba Muhammadu Buhari daga karagar mulki da majalisar wakilatai ta gabatar a kwanakin nan.
Najeriya tanda da masu sarautar gargajiya wadanda suke rika da al'adu tare da sarautar yankunansu. Yayin da yawansu tsofaffi ne, akwai sarakuna uku yara sosai.
A yayin martani ga wannan ikirarin, kakakin jam'iyyar PDP, Kola Ologbondiyan, yace tuni 'yan Najeriya suka kai karshen hakuri da za su iya dasu kuma sun shirya.
Babagana Zulum, gwamnan jihar Borno, ya gano mutane 528 dake zama a sansanin 'yan gudun hijira na Maiduguri ba bisa ka'ida ba, jami'an gwamnatin jihar suka ce.
Shugaban kasa ya aikawa tawaga zuwa Katsina, tayi Allah-ya-kyauta, daga baya sai aka ji Ministar agaji ta dauki mataki bayan an aika tawaga zuwa jihar Katsina.
Sanata Rochas Okorocha ya ce zai gina Makarantun Almajirai a Katsina da Jihohin Arewa. Wadannan makarantu za su hada koyar da karatun boko da ilmin Al’Qurani.
Gwamnatin Najeriya ta bukaci 'yan kasar su daina amfani robobi su koma amfani da abubuwa masu saurin narkewa domin rage illolin da robobin kan iya haifarwa.
Mun kawo wasu fitattun mata-tamkar-maza da su ka zama manyan Jami’ai a aikin tsaro a Najeriya. Matan Arewacin kasar sun shiga gidan Soja, sun rike makamai.
A tarihi, ana yi wa kasar Zazzau da kirari cewa Zaria; Birnin ilmi.Akwai makarantun gaba da sakandare rututu a garin Zaria, mun tattaro maku wasu daga cikinsu.
Labarai
Samu kari