Jam'iyyar adawa ta PRP ta nuna adawarta karara da yunkurin gwamnatin tarayya na kafa rundunar 'yan sandan jihohi duk da amincewar Majalisar dokoki ta kasa
Jam'iyyar adawa ta PRP ta nuna adawarta karara da yunkurin gwamnatin tarayya na kafa rundunar 'yan sandan jihohi duk da amincewar Majalisar dokoki ta kasa
Gwamnatin shugaba Bola Ahmed Tinubu ta fadi sunayen mutane da kamfanoni guda tara da ake zargi da tallafawa 'yan ta'adda. An sanya masu takunkumi.
Shugaban dakarun sojin kasa, Laftanal Janar Ibrahim Attahiru ya jaddada cewa rundunar sojin kasa ta mayar da hankali wurin ganin bayan 'yan ta'addan Boko Haram.
Wani bakar fata mai suna Joseph Nantomah ya je shafinsa na Instagram inda ya bayyana yadda ya taimaki wata baturiya ta samo kudadenta daga wasu 'yan damfara.
Jam'iyyar African Democratic Congress (ADC) ta bawa fitaccen mawaki Innocent Idibia da aka fi sani da Tuface, Jarumar Nollywood Omotola Jalade-Ekeinde, shaharar
Gwamnan jihar Kano, Abdullahi Umar Ganduje, ya bayyana cewa cin hanci da rashawa ba zai bari a samu cigaba na kwarai a Najeriya ba. Ya bayyana hakan ranar Alham
ASUU ta ce karin 500% a kan kudin karatu zai sa dole Yara su hakura da Makarantar KASU. Rahoton ya ce a dalibai za su canza wurin karatu saboda ba su da hali.
Yan bindiga sun yi awon gaba da dalibai makarantar Mission ta Calvary International Ministry, CAPRO, dake karamar hukumar Barkin Ladi LGA, a jihar Plateau.
Dan ta'adda Shekau ya hallaka wani daga cikin kwamandojinsa ya kuma nada sabon kwamnada. Kwamandan da ya kashe da ne ga wani shahararren dan kasuwa a Bama.
Gwamnatin Tarayya ta ayyana Litinin, 3 ga Mayu, 2021 a matsayin hutu domin bikin ranar ma’aikata ta duniya ta bana kamar yadda ministan cikin gida ya sanar.
Ejike Mbaka ya bar rakiyar APC ya ce ko Shugaba Buhari ya rubuta takardar murabus, ko a tsige shi. Mbaka ya bukaci ‘Yan Majalisa su taru su tsige Shugaban kasa.
Labarai
Samu kari