Tsohon gwamnan Ekiti, Ayo Fayose ya zargi gwamna Syei Makinde na jihar Oyo da shirin tsige Sarkin Ibadan, Oba Rahidi Adewolu Ladoja daga kan karagar mulki.
Tsohon gwamnan Ekiti, Ayo Fayose ya zargi gwamna Syei Makinde na jihar Oyo da shirin tsige Sarkin Ibadan, Oba Rahidi Adewolu Ladoja daga kan karagar mulki.
Kungiyar limamai da malaman musulunci ta Ogun ta yi fatali da yunkurin maida makarantun mishin ga kiristoci, sun ce hakan rashin adalci ne ga musulmai.
Daruruwan masu baburan adaidaita-sahu da aka fi sani da Keke-Napep sun kauracewa tituna a Maiduguri sakamakon yajin aikin da suka fara kan abinda suka kira cin
Babban jagora a jam'iyyar All Progressives Congress (APC) kuma tsohon gwamnan jihar Legas, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, ya bada gudunmuwan milyan 50 ga wadanda su
A kalla mutane biyu aka kashe sannan aka sace guda a wani sabon harin a aka kai a karamar hukumar Kaura Namoda da ke jihar Zamfara, TVC News ta ruwaito. Wadanda
Majalisar dattijai ta Ƙasa ta amince da buƙatar shugaban ƙasa Muhammadu Buhari na naɗa Halliru Nababa a matsayin shugaban hukumar dake kula da gidan gyaran hali
Tsohon mataimakin gwamnan babban bankin Nigeria, CBN, Dr Obadiah Mailafia a ranar Laraba ya yi zargin cewa kasashe masu karfi na duniya suna kokarin tarwatsa Ni
Budurwar wacce aka bayyana da suna Jane Onyekwere, ta bayyana cewa ta gaji da tambayar da mutane ke yi mata na yaushe za ta yi aure don haka yanzu ta shirya.
Wani attijiri ya boye mota a gareji tsawon shekaru 40 sakamakon tsoron kada gwamnatin kasarsa ta bincike shi. Ana yi wa motar lakabi Alhaji Agyaa Benz a garin.
Gwamnatin tarayya ta ware makudan kudade don gina hanyoyi 12 a fadin kasar Najeriya. An ware kudaden ne a matsayin kashi na farko don fara aikin a fadin kasar.
Babbar jam'iyyar adawa ta PDP ta yi martani a kan kalaman da abokiyar hamayyarta APC mai mulkin kasar ta yi cewa za ta kwashe shekara 36 tana mulkin kasar.
Labarai
Samu kari