Bayan shafe kwana 126 a tsare a hannun hukuma, Nasir El-rufa'i zai cigaba da zama a hannun jami'an tsaro har zuwa ranar 22 ga Satumban 2026 kafin a koma kotu.
Bayan shafe kwana 126 a tsare a hannun hukuma, Nasir El-rufa'i zai cigaba da zama a hannun jami'an tsaro har zuwa ranar 22 ga Satumban 2026 kafin a koma kotu.
Rahotanni sun nuna cewa rundunar 'yan sandan Najeriya karkashin Tunji Disu ta yi umarni a binciki sufeton 'yan sanda kan kashe malamar Islamiyya, Ummulkhairi.
Hedkwatar tsaro (DHQ) ta gargadi Sojoji da yan siyasa kan suyi hattara da kowani irin shirin yiwa gwamnatin shugaba Buhari juyin mulki. Kakakin hedkwatar yace.
Hedkwatar tsaron Najeriya ta ja kunnen 'yan siyasa da manyan dakarun sojin kasar nan a kan shirya juyin mulki. A wata takarda da hedkwatan tsaron ta fitar.
An kama wani jami'in sojan Najeriya, Sani Mohammed, da akwati biyu na harsashi 2000, wanda suka tabbatar da lamarin sun shaidawa Premium Times. Sojan, mai mukam
Gwamnatin Jihar Kogi, ta tabbatar da kisan kwamishinan kula da hukumar fansho ta jihar, Hon. Adebayo, da kuma sace shugaban ƙaramar hukumar Yagba ta yamma.
Wasu mutane ɗauke da muggan makamai sun kai hari wasu ƙauyuka a jihar Benuwai, rahotanni sun tabbatar da mutane 17 sun rasa rayukansu wasu kuma sun jikkata.
Mutum ashirin da uku aka halaka a hare-hare daban-daban da aka ka yankunan jihar Binuwai tsakanin yammacin ranar Lahadi zuwa safiyar Litinin, Daily Trust tace.
Farar hula shida tare da jami'in tsaro daya ne suka rasa rayukansu yayin da mayakan Boko Haram suka kai farmaki garin Ajari dake karamar hukumar Mafa ta jihar.
Ministan Sadarwa da Tattalin Arziki na Kasa, Sheikh Isa Pantami, ya tsawaita wa’adin hade lambar shedar dan kasa da layukan waya zuwa ranar 30 ga watan Yuni.
Miyagu sun dauke shugaban karamar hukumar Yagba ta yamma a jihar Kogi. Masu garkuwa da mutane sun fadi miliyoyin kudin da za a biya kafin Pius Kolawole ya fito.
Labarai
Samu kari