Mataimakin shugaban Amurka, JD Vance ya bayyana cewa sun yi tatttaunawa da Iran da kyakkyawar niyya, kuma sun gabatar da tayi mafi kyau a Pakistan.
Mataimakin shugaban Amurka, JD Vance ya bayyana cewa sun yi tatttaunawa da Iran da kyakkyawar niyya, kuma sun gabatar da tayi mafi kyau a Pakistan.
Gwamnatin Tarayya ta fitar da jerin sunayen mutane da ƙungiyoyi 48 da aka ayyana a matsayin wadanda ke tallafa wa ayyukan ta'addanci a Najeriya na shekarar 2026.
Wata babbar kotu dake jihar Akwa Ibom ta yankewa wani Farfesan jami'ar UNICAL, Peter Ogban, hukuncin daurin shekaru 3 a gidan gyara hali bayan kama shi da laifi
Jami'an hukumar Hisbah a jihar Kano sun kai sumame wasu dakunan daliban jami'ar Bayero da ke Kano inda suka kama dalibai mace da namiji a daki guda, Vanguard ta
Iyayen Leah sharibu sun bayyana cewa shugaban ƙasa Muhammadu Buhari da gwamnatinsa sun basu kunya da har yanzun suka kasa kuɓutar da ɗiyar su tsawon shekara uku
Wasu ma'aurata 'yan Najeriya da har yanzu ba a gane ko su waye ba sun karade kafar sada zumunta da salon suka bayyana yayin bikinsu. Kwashe kudin liki a bokiti.
Jiya aka gabatar da kudirin canza dokar aikin ‘Yan Sanda a gaban Majalisar Dattawa. ‘Yan Majalisa su na so a kafa shiyyoyi 13 da za a samu AIG ya na kula da su.
Iyayen da har yanzu 'yayan su ke hannun 'yan bindiga sun roƙi gwamnan Kaduna, Malam Nasiru Elrufa'i da ya nemi sulhu da yan bindigan nan ko zasu sako ɗaliban.
Saleh Alhassan, sakataren kasa na kungiyar Miyetti Allah Kautal Hore, yace wasu 'yan bindigan makiyayya ne da suka zama tsageru sakamakon rasa shanunsu da suka.
Gwamnan jihar Zamfara, Bello Matawalle ya roƙi gwamnatin tarayya data zo a zauna tattaunawar sulhu da yan ta'adda don hakan zai iya kawo karshen matsalar tsaro.
Hukumar shirya jarabawar shiga makarantun jami'a ta JAMB ta fitar da jadawalin yadda jarabawar shiga jami'a ta UTME na wannan shekarar ta 2021 zata kasance.
Labarai
Samu kari