A labarin nan, za a ji cewa kasar Iran da ke zaman sulhu da Amurka a Islamabad ta ja kunnen Trump a kan duk wani yunkuri na bi ta mashigar Hormuz da karfi.
A labarin nan, za a ji cewa kasar Iran da ke zaman sulhu da Amurka a Islamabad ta ja kunnen Trump a kan duk wani yunkuri na bi ta mashigar Hormuz da karfi.
Gwamnatin Tarayya ta fitar da jerin sunayen mutane da ƙungiyoyi 48 da aka ayyana a matsayin wadanda ke tallafa wa ayyukan ta'addanci a Najeriya na shekarar 2026.
Abun al'ajabi baya taba karewa kamar yadda aka samu wasu suka sauya babur mai zaman mutane biyu ya koma na mai daukar mutane har guda takwas a lokaci guda.
Fadar shugaban kasa ta tabbatar da cewa tana matukar jin kunyar yadda ake sace daliban makaranta a kasar nan, cewar Malam Garba Shehu, hadimin shugaban kasa.
A yau Fadar shugaban kasa ta tanka masu kiran a raba kasa, Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari ya ce babu wani wanda ya isa ya kai Gwamnatinsa kasa kafin 2023.
Wani gajeren bidiyon Aliko Dangote yana jawabi ga wasu ma'aikatansa ya bazau. Kamar yadda ma'abocin amfani da Twitter mai suna Omasoro Ali Ovie ya wallafa.
ILPF ta ce ana yunkurin hana ‘Yan kudu takarar Shugaban kasa a PDP a 2023. Wata kungiya ta koka cewa kwamitin Gwamna Mohammed da yunkurin murkushe Ibo a PDP.
Shugaba Muhammadu Buhari ya bayyana cewa gwamnatinsa za ta kaddamar da sabon kamfanin sinadarin amoniya da kuma takin zamani da aka gina kan makudan kudade.
Wasu 'yan bindiga da ake zargin masu garkuwa da mutane ne sun kutsa kwatas din ma'aikatan filin jirgin sama na Jos dake yankin Heipang a jihar Filato inda suka.
Gwamna Muhammad Badaru Abubakar na jihar Jigawa ya kwatanta shugaban kasa Muhammadu Buhari da abu mafi alheri da ya taba faruwa a Najeriya, Daily Trust ta ce.
Gwamnatin tarayya a ranar Alhamis ta bayyana cewa an fitar da kudi bilyan 288 cikin bilyan 500 da aka tanada don bada tallafi ga jama'a sakamakon illar da cutar
Labarai
Samu kari