A labarin nan, za a ji an bankaɗo wani sako a shafin sada zumunta da ake zargin Shugaban INEC na kasa, Joash Amupitan ke ya wallafa da ne nuna goyon baya ga APC.
A labarin nan, za a ji an bankaɗo wani sako a shafin sada zumunta da ake zargin Shugaban INEC na kasa, Joash Amupitan ke ya wallafa da ne nuna goyon baya ga APC.
Gwamnatin Tarayya ta fitar da jerin sunayen mutane da ƙungiyoyi 48 da aka ayyana a matsayin wadanda ke tallafa wa ayyukan ta'addanci a Najeriya na shekarar 2026.
Yan bindiga sun yi awon gaba da daya daga cikin jami’an tattara sakamakon zaben na jam’iyyar All Progressives Congress (APC) a zaben maye gurbi a jihar Abia.
A yayin bikin an nadawa Muhammad Auwal Gusau rawani, cewa ya zama kangaran kuma zakaran gwajin dafi a tsakanin gwanayen littafi mai tsarki wato Al-Kur'ani.
Mahaifin matar da kishiyarta hallaka ta hanyar banka mata wuta ya bukaci hukumomi su tabbatar da cewa an kashe wacce aka kama da wannan laifi don ba zai yafe ba
Ministan harkokin Neja Delta, Sanata Godswill Akpabio, ya ce ba shi wata alaka da baturen zaben da kotu ta jefa kurkuku kan taimakawa APC wajen magudin zabe.
Hukumar Soji ta yi watsi da rahotannin cewa wasu jami'an Sojojin rundunar Operation Lafiya Dole sun yi zanga-zanga kan rashin isassun makamai da kudin alawus a.
Shugaba Muhammadu Buhari a halin yanzu yana ganawa tare da shugaban kasar Jamhuriyar Chadi, Idriss Deby a fadar shugaban Najeriya da ke birnin tarayya Abuja. Sh
Mai Mala Buni, ya ce komawar tsohon babban Hafsan sojan kasar, Azubuike Ihejirika jam'iyyarsu zai kara sanya a ci gaba da damawa da yankin kudu maso gabas.
Kungiyar matasan arewa ta gargadi Gwamna Abdullahi Ganduje na jihar Kano kan mayar da gidan gwamnati zuwa wurin taron ranar haihuwar jigon APC, Bola Tinubu.
Wasu da ake zaton masu garkuwa da mutane ne sun yi awon gaba da mambobin Cocin Redeemed Christian Church of God 8 a Kaduna, a ranar Juma’a, 26 ga watan Maris.
Labarai
Samu kari