Rahotanni daga birnin Islamabad na kasar Pakistan sun nuna cewa an kammala matakin farko na tattaunawa tsakanin Amurka da Jamhuriyar Musulunci ta Iran.
Rahotanni daga birnin Islamabad na kasar Pakistan sun nuna cewa an kammala matakin farko na tattaunawa tsakanin Amurka da Jamhuriyar Musulunci ta Iran.
Gwamnatin Tarayya ta fitar da jerin sunayen mutane da ƙungiyoyi 48 da aka ayyana a matsayin wadanda ke tallafa wa ayyukan ta'addanci a Najeriya na shekarar 2026.
Kamar yadda SaharaReporters ta wallafa, makiyaya da 'yan Boko Haram sun kulla wata yarjejeniya mai tsari a wasu yankuna na jihar Yobe inda 'yan Boko Haram ke.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya karɓi baƙwancin shugaban Tijjaniya na duniya Khalifa Sheikh Muhammadu Mahy Nyass, da tawagarsa a fadar shugaban kasa, Abuja.
Gwamnatin jihar Sokoto ta rufe kwallejin gwamnati na mata da ke Mabera bayan bullar cutar Cholera wacce a yanzu ta halaka mutane biyu, Daily Trust ta ruwaito. K
Kotu ta yanke wa wani matashi mai shekaru 21, Afolabi Samuel, hukuncin shekara 1 a gidan yari saboda satar wayar Tecno da kudin ta kai N76,000 da tsabar kudi.
Sojojin rundunar Operation Lafiya Dole sun gudanar da zanga-zanga kan turasu faggen yaki da 'yan ta'addan Boko Haram. A cewar majiyoyi daga barikin Maimalari.
Sanata Bode Olowoporoku, Tsohon Minista da Sanata a Najeriya ya kwanta dama a 75. Dr. Bode Olowoporoku ya rike kujerar Minista da Sanata a 1983 da kuma 2003.
Rundunar sojojin Nigeria ta fitar da sunayen wadanda suka yi nasara samun shiga shirin bada horaswa na aikin soja na gajeren zango wato short service kwas na 47
Kamfanin man fetur na kasa (NNPC) ta ce za a cigaba da siyar da man fetur a farashin da yake har sai ta kammala tattaunawa da kungiyar kwadago, Kennie Obateru.
Tsohon gwamnan jihar Kano, Rabiu Kwankwaso ya zargi shugaban kasa Muhammadu Buhari da rashin fahimtar hoto da Gwamna Abdullahi Ganduje na jihar Kano ya gabatar.
Labarai
Samu kari