Mataimakin babban hafsan rundunar tsaron Birtaniya, Laftanar Janar Sir Charlie Collins, ya isa Maiduguri, babban birnin Borno a wata ziyara da ya kawo Najeriya.
Mataimakin babban hafsan rundunar tsaron Birtaniya, Laftanar Janar Sir Charlie Collins, ya isa Maiduguri, babban birnin Borno a wata ziyara da ya kawo Najeriya.
Iyalai da 'yan uwa da abokna arzikin malamar Islamiyya mai suna Ummulkhairi da aka kashe a Kaduna sun nuna matukar damuwa game da kisan da aka mata.
Kwanaki 55 bayan sace dalibai daga makarantar fasahar gandun daji a Afaka, karamar hukumar Igabi ta jihar Kaduna, an saki sauran dalibai 27 dake hannun tsageru.
Hukumar jarrabawan NECO ta bayyana cewa, ta saki sakamakon jarrabawar shekarar 2020. A yau Alhamis ne shugaban hukumar ya sanar da haka a Minna, jihar Neja.
Sanar da 'yan majalisa da aka yi cewa akwai yuwuwr mayakan Boko Haram su kai farmaki majalisar dattawa da sauran wurare masu muhimmanci a Abuja ya firgita su.
Iyayen daliban da aka sace na kwalejin dake Afaka a Kaduna sun ba Sheikh Gumi hakuri kan zarginsa da wata daga cikinsu ta yi hada su da wanda ya karbi fansa.
Wata gobara data Ɓarke a ƙauyen Bandawa dake ƙaramar hukumar Karim-Lamiɗo jihar Taraba, ta laƙume gidaje 100 tare da yin sanadiyyar mutuwar wasu mutum biyu.
Wasu yan bindiga sun yi awon gaba da mutane 100 a wani sabon hari da suka kai garin Shadaɗi dake ƙaramar hukumar Mariga, jihar Neja. Ma zauna garin sun tsere.
Kwanaki 55 bayan sace dalibai daga makarantar fasahar gadun daji a Afaka, karamar hukumar Igabi ta jihar Kaduna, an saki sauran dalibai 27 dake hannun yan bindi
Shugaban kasa ya yi magana bayan an yi nasarar kubuto da ‘Yan makarantan Afaka. Buhari ya yabawa kokarin da Jami’an tsaro da kuma Gwamnatin Kaduna suka yi.
Gamayyar Sanatocin APC a majalisar dattawa, a ranar Laraba, ta mayar da martani ga gamayyar marasa rinjaye bisa barazanar fito-na-fito da suka yiwa shugaba Buha
Labarai
Samu kari