Rahotanni daga karamar hukumar Danja ta jihar Katsina, sun nuna cewa mutanen gari sun halaka wani mai shago bayan ya yi ajalin matashi a garin Kokami.
Rahotanni daga karamar hukumar Danja ta jihar Katsina, sun nuna cewa mutanen gari sun halaka wani mai shago bayan ya yi ajalin matashi a garin Kokami.
Tsohon gwamnan jihar Kano, Rabiu Kwankwaso ya zargi shugaban kasa Muhammadu Buhari da rashin fahimtar hoto da Gwamna Abdullahi Ganduje na jihar Kano ya gabatar.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari, a ranar Juma'a a karbi bakuncin tsohon shugaban kasa na mulkin soja, Janar Abdulsalami Abubakar (mai murabus) a gidan gwamnati d
Mai kudin Afrika, Alhaji Aliko Dangote ya kafa daular kasuwancinsa ne da kudin da ya ranta daga wajen kawunsa, sannan yayi amfani da shi wajen shigo da kayyaki.
Nakasa ba annoba bace wacce zata kange mutum daga cimma burikanshi na rayuwa ko samun farinciki a rayuwa, hakan yasa wani makaho daba'a san ko wanene ba yayi am
Rundunar jihar Kano ta karrama wasu jami'anta biyu kan kin amsar miliyan daya wadda aka gabatar masu a matsayin cin hanci.Kwamishinan yan sandar jihar, Samaila
Hakeem Baba-Ahmed, Mai magana da yawun kungiyar dattawan Arewa, NEF, ya ce ya gamsu da cewa dabaru sun kare wa fadar shugaban kasa, The Cable ta ruwaito. Baba A
Wasu da ke kyautata zaton masu garkuwa da mutane ne sun sace wani jigon jam'iyyar All Progressives Congress, APC, a jihar Cross River, Mr Dominic Aqua Edem, a y
Abun al'ajabi baya taba karewa kamar yadda aka samu wasu suka sauya babur mai zaman mutane biyu ya koma na mai daukar mutane har guda takwas a lokaci guda.
Fadar shugaban kasa ta tabbatar da cewa tana matukar jin kunyar yadda ake sace daliban makaranta a kasar nan, cewar Malam Garba Shehu, hadimin shugaban kasa.
Labarai
Samu kari