Rahotanni daga karamar hukumar Danja ta jihar Katsina, sun nuna cewa mutanen gari sun halaka wani mai shago bayan ya yi ajalin matashi a garin Kokami.
Rahotanni daga karamar hukumar Danja ta jihar Katsina, sun nuna cewa mutanen gari sun halaka wani mai shago bayan ya yi ajalin matashi a garin Kokami.
Gwamnatin tarayya a ranar Alhamis ta bayyana cewa an fitar da kudi bilyan 288 cikin bilyan 500 da aka tanada don bada tallafi ga jama'a sakamakon illar da cutar
Shugaban kasa M,uhammadu Buhari yace ta'addanci, mayar da jama'a 'yan gudun hijar da sauyin yanayi manyan kalubale ne ga jama'a da alakar dake tsakanin kasashe.
Gwamnan Jigawa ya ce Jam’iyyar APC ta cigaba da mulki bayan 2023. Badaru Abubakar ya na ganin tun da aka samu ‘yanci ba a taba samun irin Muhammadu Buhari ba.
Mele Kolo Kyari ya bayyana cewa kudin da ake kashe wa wajen shigo da mai ya kai N230. ‘Yan kwadago za su kafar wando daya da shi a dalilin yunkurin kara farashi
Shugaba Muhammadu Buhari ya amince da sabunta nadin Mr Alexander Ayoola Okoh a matsayin shugaban hukumar sayar da hannun jari, BPE, karo na biyu na tsawon wa'ad
An yankewa 'yan uwa biyu, Sunday da Lucky Isaac, da wani matukin babur, Ovie Nana, hukuncin kisa a ranar Juma'a kan laifin fashi da makami a jihar Ondo a 2013.
Gwamnan Jihar Borno, Babagana Umara Zulum ya nemi a mayar da mulkin kasa zuwa kudanin Nigeria a gwamnati mai zuwa a shekarar 2023, Channels Television ta ruwait
Darakta janar na hukumar Zakkah da Hisbah na jihar Kano, Safiyanu Abubakar, yace ana shirin mayar da biyan Zakka ya zama wajibi ga dukkan 'yan siyasa kafin su.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya bayyana cewa rashin ayyukan yi cikin matasan Karkara ya zama babban kalubalen da ke rura wutan matsalar tsaro a Najeriya.
Labarai
Samu kari