Kaar Pakistan na ci gaba da kokarin ganin an cimma yarjejeniyar tsagaita wuta a yakin Iran, Amurka da Isra'ila, ta gabatar da matakai 2 son samar da zaman lafiya.
Kaar Pakistan na ci gaba da kokarin ganin an cimma yarjejeniyar tsagaita wuta a yakin Iran, Amurka da Isra'ila, ta gabatar da matakai 2 son samar da zaman lafiya.
Kungiyar Amnesty International ta bukaci gwamnatin Najeriya ta yi wa wata budurwar da aka kashe a Maiguguri adalci bayan kashe ta tana shirin zuwa aure.
Wasu da ake zaton masu garkuwa da mutane ne sun yi awon gaba da mambobin Cocin Redeemed Christian Church of God 8 a Kaduna, a ranar Juma’a, 26 ga watan Maris.
Rotimi Amaechi, ministan sufuri, ya dora laifin rashin tsaron Najeriya a kan masu fadi a ji a kasar nan. Ya ce 'ya'yan talakawa da aka hana wasu hakkokinsu.
Shugaban kasa, Muhammadu Buhari, ya yi waiwaye kan yakin basasan da aka kwashe watanni 30 ana yi a Najeriya kuma ya yi addu'a kada Allah ya maimaitawa Najeriya.
Wata ma'aboci amfani da kafar sada zumunta ta Twitter ta bayyana hotunan wata bishiyar Ginkgo mai matukar kyau.Budurwar mai amfani da suna @avayonce ta wallafa.
Mahaifin daya daga cikin daliban makarantar FCFM Afaka 39 da yan bindigan suka sace a jihar Kaduna, Ibrahim Shamaki, ya mutu. Mahaifi ne ga Fatima Shamaki.
Jami'an hukumar yaki da masu almundahar kudi ta EFCC ta kama Ibeh Theophilus Uche, Shugaban 10 Kobo Wine Place da ke Ikotun a Legas tare da mahaifiyarsa kan zar
Rundunar yan sandan jihar Katsina sun samu nasarar cafke wasu yan damafar guda uku masu damfarar mutane d sun cewa su aljanu ne, ka basu ko su kashe wani naka.
Kamar yadda SaharaReporters ta wallafa, makiyaya da 'yan Boko Haram sun kulla wata yarjejeniya mai tsari a wasu yankuna na jihar Yobe inda 'yan Boko Haram ke.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya karɓi baƙwancin shugaban Tijjaniya na duniya Khalifa Sheikh Muhammadu Mahy Nyass, da tawagarsa a fadar shugaban kasa, Abuja.
Labarai
Samu kari