A labarin nan, za a ji wani kamfanin kamun kafa a Amurka mai suna Von Batten-Montague-York, L.C. y samu kwangilar inganta sunan Atiku Abubakar gabanin zaben 2027.
A labarin nan, za a ji wani kamfanin kamun kafa a Amurka mai suna Von Batten-Montague-York, L.C. y samu kwangilar inganta sunan Atiku Abubakar gabanin zaben 2027.
Sojoji sun kashe ɗan fitaccen ɗan ta'adda Ado Aliero da wasu ɓarayi 65 a wani gagarumin samame a jihar Zamfara, lamarin da ya gurgunta ƙungiyar su.
Gwamnatin Jihar Kano, a ranar Asabar ta bawa waɗanda suka lashe gasar karatun Alkur'ani mai Tsarki na ƙasa da aka gama a Kano Naira miliyan 2.5 kowannensu, Dail
Dakarun Sojojin Nigeria na Lafiya Dole sun kashe yan ta'adda masu yawa sakamakon harin kwantar bauna da suka kai musu a garin Chibok, a jihar Borno, The Cable t
Sabon shugaban EFCC, Abdulrasheed Bawa ya bayyana abu 1 da zai sa ya ajiye aiki. Bawa ya ce zai ajiye mukaminsa da zarar an bukaci ya yi abin da ya saba doka.
Shugabannin majalisun dokokin Arewa maso yammacin Najeriya sun mara goyon bayansu ga jagoran jam'iyyar All Progressives Congress (APC), Bola Tinubu, don takaran
Kimanin awanni 48 bayan gyara wutan birnin Maiduguri da kamfanin TCN tayi, yan ta'addan Boko Haram sun sake lalata wayoyin isar da lantarki na Damaturu-Maidugur
Shugaban kasar Amurka, Joe Biden, ya gayyaci shugaba Muhammadu Buhari taron sauyin yanayi da za'a gudanar ta yanar gizo a cikin kwanaki biyu a watan Afrilu.
Yan bindiga sun yi awon gaba da daya daga cikin jami’an tattara sakamakon zaben na jam’iyyar All Progressives Congress (APC) a zaben maye gurbi a jihar Abia.
A yayin bikin an nadawa Muhammad Auwal Gusau rawani, cewa ya zama kangaran kuma zakaran gwajin dafi a tsakanin gwanayen littafi mai tsarki wato Al-Kur'ani.
Mahaifin matar da kishiyarta hallaka ta hanyar banka mata wuta ya bukaci hukumomi su tabbatar da cewa an kashe wacce aka kama da wannan laifi don ba zai yafe ba
Labarai
Samu kari