Sanata mai wakiltar Kebbi ta Kudu a majalisar dattawan Najeriya, Garba Maidoki, ya sauya sheka daga jam'iyyar APC mai mulki zuwa jam'iyyar ADC mai adawa.
Sanata mai wakiltar Kebbi ta Kudu a majalisar dattawan Najeriya, Garba Maidoki, ya sauya sheka daga jam'iyyar APC mai mulki zuwa jam'iyyar ADC mai adawa.
Iyalai da 'yan uwa da abokna arzikin malamar Islamiyya mai suna Ummulkhairi da aka kashe a Kaduna sun nuna matukar damuwa game da kisan da aka mata.
Masanin tattalin arzikin kasa Pat Utomi ya bayyana hasashensa kan irin yanayin da Najeriya kan iya idan ba a zauna an magance halin da ake ciki na tsaro ba.
Mazauna babban birnin tarayyar kasar, na cikn halin fargaba kan jita-jitar 'yan fashi da ke tarewa a wajen Abuja, tuni wasu suka janye yaransu daga makarantu.
Sanata mai wakiltar Osun ta gabas, Francis Fadahunsi, yayi kira ga majalisar dattawa da ta dauka mummunan mataki domin kawo karshen kalubalen tsaro da ya dame.
Za ku ji cewa Marasa galihu da ‘Yan IDP samu abin buda baki daga wajen Bola Tinubu. Tinubu ya raba buhunan kayan abinci domin Musulmai su samu abin buda-baki.
A jihar Legas, gobara ta yi kaca-kaca da kasuwar sayar da kayyakin atamfa. An ruwaito cewa, hukumar kashe gobara ta jihar ta kama hanya don zuwa kashe wutar.
A wata jiha kuwa, an ruwaito cewa, 'yan bindiga sun tare wata motar banki mai dauke makudan kudade, in da suka suka yi awon gaba da wasu adadi da ba a sani ba.
Sheikh Ahmad Mahmud Gumi ya ce yan bindigan da sukayi garkuwa da daliban jami'ar Greenfield a Kaduna sun fasa kashesu kamar yadda sukayi barazana ranar Litinin.
Shugaban ƙasa, Muhammadu Buhari, ya bayyana tasirin da haɗa layukan waya da lambar NIN zai yi ga yaƙin da gwamnatinsa ke yi da matsalar tsaro a ƙasar nan.
Fusatattun matasa sun kashe wasu mutane uku da ake zargin masu garkuwa da mutane ne a yayin da suka yi yunkurin kai hari a Goronyo a ranar Laraba. Matasan sun k
Labarai
Samu kari