Sojoji sun kashe ɗan fitaccen ɗan ta'adda Ado Aliero da wasu ɓarayi 65 a wani gagarumin samame a jihar Zamfara, lamarin da ya gurgunta ƙungiyar su.
Sojoji sun kashe ɗan fitaccen ɗan ta'adda Ado Aliero da wasu ɓarayi 65 a wani gagarumin samame a jihar Zamfara, lamarin da ya gurgunta ƙungiyar su.
Mazauna a wasu sassan babban birnin tarayya sun fara barin gidajensu saboda barazanar da suke fuskanta da yawaitar sace-sacen mutane a yankunan da suke rayuwa.
Gwamnan jihar Lagos, Babajide Sanwo-Olu ya bayyana Bola Tinibu a matsayin jagoran siyasa wanda ba za'a taɓa mantawa da shi ba a tarihin Najeriya baki ɗaya.
Wata mummunar gobara data ɗau tsayin dare tana ci ta laƙume dukiyoyi da dama a kasuwar dake Gashua, jihar Yobe. Shaidu sunce gobarar ta fara tun daren Asabar.
Kwanaki aka ji Yankin Karaduwa za ta samu Jami’a bayan kokarin Sanata Bello Mandiya. Bakin Majalisar Wakilai ya zo daidai ne da kudirin Sanata Bello Mandiya.
Masu garkuwa da mutane waɗan da suka yi awon gaba da wani Sarki a jihar Rivers sun sake shi dan rastsin kansu, ba tare da sun amshi kuɗin fansa daga kowa ba
Rundunar 'yan sanda ta bayyana yadda ta kame wani Fasto mai taimakawa 'yan kungiyar IPOB wajen kai wa 'yan sanda hari a wasu sassa na kasar musamman ma kudu.
Hukumar NDLEA ta samu nasarar kame wani tsoho mai shekaru sama da 70 da ke aikin jigikar kai wa 'yan Boko Haram da 'yan bindiga miyagun kwayoyi a jihar Neja.
Gobara ta tashi a wasu gine-gine da ke wani bangare na masallacin Annabi Muhammadu (SAW) a birnin Madina da ke kasar Saudiyya. Shafin Haramain Sharifain a Twitt
Babbar jam'iyyar hamayya a jihar Sokoto, APC ta yi barazanar shigar da hukumar zaɓen jihar da PDP ƙara a kotu kan saka sunan jam'iyyar a cikin takardar zaɓe.
Labarai
Samu kari