Firaministan Isra’ila Benjamin Netanyahu ya ce ƙasar ta kamata ta rage dogaro da makaman Amurka, tare da ƙarfafa masana’antun kera makamai na cikin gida domin tsaro.
Firaministan Isra’ila Benjamin Netanyahu ya ce ƙasar ta kamata ta rage dogaro da makaman Amurka, tare da ƙarfafa masana’antun kera makamai na cikin gida domin tsaro.
Iyalai da 'yan uwa da abokna arzikin malamar Islamiyya mai suna Ummulkhairi da aka kashe a Kaduna sun nuna matukar damuwa game da kisan da aka mata.
Dino Melaye, tsohon sanatan da ya taba wakiltar Kogi ta yamma, yace shugaban kasa Muhammadu koyaushe baya nan kuma bashi da lokaci. Jaridar TheCable ta ruwaito.
Akwai wasu kasashe dake iyaka da Najeriya da mutum zai iya zuwa a mota don yawon bude ido ba tare da hawa jirgi ba. Tafiya a mota na da amfani matuka saboda.
Allah ya albarkaci kasar Najeriya da tarin matasa yan baiwa masu kwazo da ilimi, da dama daga cikinsu sun daukaka martabar kasar a gasar duniya daban-daban.
Ana tsakar ce-ce-ku-ce, Ministan sadarwa, Isa Pantami ya lashe gagarumar kyautar lambar yabo. Hakan na zuwa ne a lokacin da aka huro wa Pantami ya yi murabus.
Gwamnatin jihar Niger ta haramta hawan dawakai na gargajiya da kuma yayin bukukuwa da shagulgula a jihar, Daily Trust ta ruwaito. Sakataren gwamnatin jihar, SSG
Hatsarin mota ya cika da wasu Fasinjoji 14, ciki har da yara uku, inda suka kone kurmus a kan babbar hanyar Legas zuwa Ibadan a daren ranar Alhamis, 6 ga Mayu.
Jam'iyyar All Progressives Congress ta roƙi ƴan Nigeria su goyi bayan Shugaba Muhammadu Buhari a yayin da ya ke ƙoƙarin kawo ƙarshen ƙallubalen tsaro da ke adda
Gwamnan jihar Yobe, Mai Mala Buni, a ranar Juma'a ya aika sakon ta'aziyya ga Mai martaba Sarkin Fika, Muhammadu Abbali Ibn Muhammadu Idrisa, sakon ta'aziyyar.
Wata daliba 'yar aji shida ta bindige dalibai biyu da mi kula da su a wata makaranta dake jihar Idaho, a Amurka ranar Alhamis, 6 ga watan Mayu, 2021, Guardian.
Labarai
Samu kari