Gwamnatin Donald Trump ta fadi sunayen mutanen da ake zargi da tallafawa ta'addanci wajen jigilar kudin ISIS a Najeriya. Ta ambaci wasu kamfanoi a Legas da Kano.
Gwamnatin Donald Trump ta fadi sunayen mutanen da ake zargi da tallafawa ta'addanci wajen jigilar kudin ISIS a Najeriya. Ta ambaci wasu kamfanoi a Legas da Kano.
Iyalai da 'yan uwa da abokna arzikin malamar Islamiyya mai suna Ummulkhairi da aka kashe a Kaduna sun nuna matukar damuwa game da kisan da aka mata.
Tsohon mataimakin Shugaban kasa, Atiku Abubakar ya yi alhinin mutuwar tsohuwar ministar harkokin mata, Aisha Alhassan Jummai wacce aka fi sani da Mama Taraba.
An farke da farin ciki yayinda dalibai 27 na kwalejin fasahar gandun daji, FCFM Afaka, a jihar Kaduna suka gamu da iyayensu bayan kwanaki 56 cikin daji hannun.
Ministan shari'a, Abubakar Malami ya ce binciken da suka gudanar ya nuna musu wasu fitattun 'yan Najeriya da kuma 'yan kasuwar da ke daukar nauyin ta'addanci.
Gwamnatin tarayya ta ce ta baiwa hukumar inganta lafiya na farko wato NPHCDA kudi bilyan 29.1 don sayowa yan Najeriya rigakafin cutar Korona, cewar Zainab Shams
Da yawa daga cikin masu amfani da kafafen sadarwa sun caccaki gwamnan Jihar Kaduna, Nasir El-Rufai bayan ya bukaci a tarwatsa yan bindigar da suka yi garkuwa da
An dakatad da shugabar hukumar tashoshin jiragen ruwa a Najeriya NPA, Hadiza Bala Usman, domin bada dama don gudanar da bincike kan wasu kudaden da ake zargin.
Sarah Sunday, ɗaya daga cikin ɗaliban Kwalejin Nazarin Gandun Daji, Afaka a Kaduna ta ce sun yafewa waɗanda suka sace su, The Cable ta ruwaito. An sace ɗaliban
Aisha Alhassan, tsohuwar ministan Harkokin Mata da aka fi sani da Mama Taraba ta rasu. Daily Trust ta ruwaito cewa marigayiyar ta rasu ne a wani asibiti a kasar
Rundunar Sojin Najeriya ta ce ta kashe wasu mambobin haramtaciyyar kungiyar nan ya Biafra 11, wadanda suka kaddamar da hari kan rundunar' yan sanda a jihar Imo.
Labarai
Samu kari