Sojoji sun kashe ɗan fitaccen ɗan ta'adda Ado Aliero da wasu ɓarayi 65 a wani gagarumin samame a jihar Zamfara, lamarin da ya gurgunta ƙungiyar su.
Sojoji sun kashe ɗan fitaccen ɗan ta'adda Ado Aliero da wasu ɓarayi 65 a wani gagarumin samame a jihar Zamfara, lamarin da ya gurgunta ƙungiyar su.
Tsohon Hadimin Goodluck Jonathan ya na harin kujerar Shugaban kasa, ya sha alwashin doke Tinubu. Doyin Okupe ya ce Jagoran na APC zai dace da rike Najeriya.
Jam'iyyar Social Democratic Party, SDP, ta yi addu'ar cewa kada Allah ya bawa jam'iyyar All Progressives Congress, APC, ikon cigaba da rike mulkin kasa bayan ba
An samu wata ƴar hayaniya a cikin jirgin sama na tashar jirgin Sam Mbakwe dake Owerri a ranar Lahadi tsakanin tsohon basarake, Eze Cletus Ilomuanya da Okorocha.
Kungiyar likitoci ma zauna cikin ƙasar nan (NARD) ta yi barazanar shiga yajin aikin sai baba ta gani matuƙar gwamnati ba ta biya su hakƙoƙin su da ta riƙe ba.
An daɗe ana ana kai ruwa rana tsakanin ma'aurata akan waye yake da alhakkin yiwa mace kayan ɗaki? Mijin ta ko ita amaryar daga cikin sadaƙin ta? ko kuma iyayan.
Kungiyar BRAC a kudu maso kudu ta bayyana rashin alakarta da ta kusa da ta nesa da haramtacciyar kungiyar fafutukar 'yanta 'yan asalin Biafra. Ba ta goyon baya.
Kwamitin PDP na Bukola Saraki na NRSC ya ba NWC shawarar a cirewa matasa nauyin sayen fam. Bukola Saraki ya kuma nemi a bar wa matasa kujerar shugaban matasa.
Wani sanata ya tallafawa 'yan kasuwan da gobara ta shafa a babbar kasuwar jihar Katsina. Bayan ziyartar kasuwar, sanatan ya bada gudunmawarsa ta har ta N20m.
A kokarin tabbatar da binciken da ya dace tare da damke masu hannu a harin da aka kaiwa gwamman jihar Binuwai,Samuel Ortom, sifeta janar na 'yan sanda Najeriya.
Labarai
Samu kari