Mataimakin shugaban Amurka, JD Vance ya bayyana cewa kasarsa a shirye take ta yi sulhu da Iran idan ta zo da gaskiya, idan kuma akasin haka ne shi ma sun shirya.
Mataimakin shugaban Amurka, JD Vance ya bayyana cewa kasarsa a shirye take ta yi sulhu da Iran idan ta zo da gaskiya, idan kuma akasin haka ne shi ma sun shirya.
Ministan Abuja, Nyesom Wike, ya kasa rike hawaye yayin jana’izar marigayi Sanata Barinada Barry Mpigi a Port Harcourt, yana tuna kusancin da suke da shi.
Rahotanni sun kawo cewa fursunoni fiye da 80 da suka tsere daga Cibiyar gyara hali ta Owerri sun dawo don radin kansu, yan kwanaki bayan faruwar al'amarin.
Kowa ya tuna bara! Wasu 'Yan Najeriya sun tuna zamanin baya lokacin da kudi ke da daraja bayan bayyanar hotunan tsoffin kudin kasar a shafukan soshiyal midiya.
Wasu majiyoyi da suka nemi a sakaya sunayensu sun yi ikirarin cewa Shugaba Muhammadu Buhari ya kori Mohammed Adamu ne saboda rashin tsaro a kudu maso gabas.
Hukumar Sojin Najeriya ta saki sunayen daliban makarantar FCFM Afaka, jihar Kaduna da aka ceto bayan garkuwa da su a harin da aka kai makarantar ranar 11 ga Mar
Sanata Shehu Sani ya mayar da martani game da korar tsohon Sufeto-Janar na 'yan sanda, Mohammed Adamu, ya shawarci a kan ya huta sosai don ya ciko daga rama.
Ministan harkokin cikin gida, Rauf AregbeSola ya yi kira ga Fursunonin da suka gudu daga gidan yarin Owerri cewa su dawo da kansu. Ministan ya yi alkawarin haka
Amalgamated Atiku Support Group ta soki Ministan shari’an Najeriya. Wannan kungiya ta ce Abubakar Malami ba zai yi nasara a shari’ar sa da Atiku Abubakar ba.
Sojojin Najeriya sun samu nasarar fatattakar wasu 'yan ta'adda a jihar Benue. sun kashe 12, sun kuma kwato makamai. 'Yan ta'addan a baya sun kai wa sojojin hari
Tsohon Sanata Sati Gogwim na Filato ya rasu a ranar Talata bayan fama da rashin lafiya, wata majiya daga dangi ta ce. Nan ba da jimawa ba za yi jana'izarsa.
Labarai
Samu kari