Firaministan Isra’ila Benjamin Netanyahu ya ce ƙasar ta kamata ta rage dogaro da makaman Amurka, tare da ƙarfafa masana’antun kera makamai na cikin gida domin tsaro.
Firaministan Isra’ila Benjamin Netanyahu ya ce ƙasar ta kamata ta rage dogaro da makaman Amurka, tare da ƙarfafa masana’antun kera makamai na cikin gida domin tsaro.
Iyalai da 'yan uwa da abokna arzikin malamar Islamiyya mai suna Ummulkhairi da aka kashe a Kaduna sun nuna matukar damuwa game da kisan da aka mata.
Hukumar Raya Birnin Tarayya Abuja, FCTA, ta rushe wani tashar tasi a NICON Junction, Maitama, Abuja, kan zargin mayar da tashar matattarar yan kwaya da bata gar
Kafin fara yajin aikin kwanaki biyar na jan kunne da kungiyar kwadago ta Najeriya ta shirya farawa a ranar Litinin a jihar Kaduna, Gwamna Nasir El-Rufai yace.
Tsagerun Biafra sun hallaka 'yan sanda biyu tare da kone ofishin 'yan sanda a jihar Abia da sanyin safiyar yau Litinin. Wannan shine hari na baya-baya a yankin.
Jam'iyyar Peoples Democratic Party, PDP, a jiya Lahadi ta yi kira ga Shugaba Muhammadu Buhari ya ɗauki matakan magance ƙarancin abinci a ƙasar, Daily Trust ta r
Tsohon gwamnan jihar Imo Kuma sanata daga jihar, Sanata Rochas Okorocha, ya bayyana cewa zamansa gwamna a Imo na shekara takwas (8) ƙara Talautad da shi yayi.
Iyayen daliban Afaka da aka sake a makon jiya sun bayyana cewa, karya ne babu dan bindigan da yayi lalata da 'ya'yansu. Sun ma kashe dan uwansu saboda daliban.
Binta Masi Garba ta zargi Hadiza Bala Usman da yin waje da ita a majalisar NPA. Sanatar ta ce shugabar NPA ta sa aka tsige ta saboda ta binciko wasu abubuwa.
'Yan sanda sun yi nasarar kame wani dan bindiga da yayi ikrarin shi dan sandan leken asiri ne. Dashi ake kitsa kone ofisoshin 'yan sanda a yankunan kudanci.
Hon. Saheed Akinade-Fijabi ya na ganin babu wanda zai iya cewa komai a kan 2023. Tsohon dan majalisar ya bayyana cewa mutanen Najeriya ba su da tabbas a siyasa.
Labarai
Samu kari