Gwamnatin Donald Trump ta fadi sunayen mutanen da ake zargi da tallafawa ta'addanci wajen jigilar kudin ISIS a Najeriya. Ta ambaci wasu kamfanoi a Legas da Kano.
Gwamnatin Donald Trump ta fadi sunayen mutanen da ake zargi da tallafawa ta'addanci wajen jigilar kudin ISIS a Najeriya. Ta ambaci wasu kamfanoi a Legas da Kano.
Iyalai da 'yan uwa da abokna arzikin malamar Islamiyya mai suna Ummulkhairi da aka kashe a Kaduna sun nuna matukar damuwa game da kisan da aka mata.
Za a ji cewa Hadiza Bala Usman ta musanya zargin cirewa Dangote kudin shigo da kaya. Shugabar NPA da aka dakatar ta ce ba a fifita kamfanin Dangote a Onne ba.
Sarkin Bauchi, Rilwani Sulaiman Adamu, ya dakatar da Wakilin Birnin Bauchi, Yakubu Shehu Abdullahi, a kan rashin da'a ga sarki da kuma shigar alfarmar da yayi.
Wasu yan bindiga da ba'a san ko su waye ba, sun kai wani sabon hari ofishin yan sanda a jihar Delta, inda suka ƙona ginin ofishin, suka yi awon gaba da makamai.
An yanke wa Musulmi 29 hukuncin kisa saboda yin rikici a filin sallar Idi a Kinshasha, babban birnin Demokaraɗiyyar Kongo, inda ɗan sanda ɗaya ya rasa ransa.
A wani musayar wuta da aks yi tsakanin jami'an hukumar kwastan da wadu yan fasa kwauria garin Iseyin, yayi sanadiyyar mutuwar mutane shida da babu ruwansu.
Gwanan jihar Rivers, Nyesom Wike, ya ƙara jaddada matsayar ƙungiyar gwamnonin kudu cewa babu gudu babu ja da baya kan ƙudirin su na hana kiwo a yankin kudanci.
Jami'an tsaron haɗin guiwa a jihar Rivers, sun sami nasarar hallaka 'yan bindiga huɗu, tare da wata ma'aikaciyar jinya, wacce suka ɗakko ta diba lafiyarsu.
An ruwaito cewa, 'yan bindiga sun hallaka wani malamin addinin kirista a jihar Nasarawa, inda suka kuma harbe wasu mutane biyu da raunata da dama da harbin bind
Tsageru sun sace wani babban jami'in kwastam a kan hanyarsa ta zuwa aiki, sun kuma bukaci a biya su kudaden da suka kai N100m a matsayin fansa kafin su sako shi
Labarai
Samu kari