Shugaban Amurka, Donald Trump ya sanya wani hoto da ke nuna shi a matsayin Yesu Almasihu yana warkar da wani maras lafiya bayan caccakar Fafaroma Leo.
Shugaban Amurka, Donald Trump ya sanya wani hoto da ke nuna shi a matsayin Yesu Almasihu yana warkar da wani maras lafiya bayan caccakar Fafaroma Leo.
A labarin nan, za a ji cewa vwamna Babagana Umara Zulum ya bayyana cewa kasuwar da sojojin saman Najeriya suka kai wa hari ba ya aiki s hukumance, an rufe shi.
Abdulrahman Dambazau, tsohon shugaban sojin kasa, ya kamanta kungiyoyin IPOB da OPC da kungiyar Boko Haram.A cewarsa OPC da IPOB suna yunkurin tayar da tarzoma.
Jami'an hukumar dakile muggan kwayoyi watau NDLEA sun damke wani mutum Henry Okonkwo bayan ya yi kokarin safarar hodar Iblis daga Najeriya zuwa kasar Andalus.
Daya daga cikin dalibai kashi na biyu da yan bindiga suka saki bayan sacesu da aka a makarantar ta FCFM dake Afaka, Kaduna, AbdulGaniyu Aminu, ya ce yan bindiga
Mai Martaba Sarkin Zazzau, Ambassador Ahmad Nuhu Bamalli, ya yi karin girma ga Mallam Shehu Tijjani Alu Dan Sidi daga matsayinBarden Zazzau zuwa Ciroman Zazzau.
Sakamakon ballewa daga gidan yarin garin Owerri, jihar Imo da wasi fursunoni sukayi, hukumar gidajen gyara halin Najeriya ta sake hotuna da sunayen fursunonin.
Manyan ‘yan kasuwa sun hararo saukar kudin man fetur a sakamakon canji a Duniya. Yanzu ana saida litar man fetur tsakanin N162 – N165 a gidajen man Najeriya.
Mabiya Malamininnan na jihar Kano, Abduljabbar Kabara, sunyi kira ga Ganduje da yayi gaggawar bude musu masallaci don su mori ladar watan Ramadana mai zuwa.
Gwamna Nasir El-Rufai na jihar Kaduna yace ba zai baiwa wani mai garkuwa da mutane ko sisi ba koda kuwa dansa ne yake hannunsu. Ya sanar da hakan a wata hira.
An tura jami'an tsaro yankin Ama Awusa, yankin da mafi yawan mazauna wurin 'yan arewa ne a garin Owerri, babban birnin jihar Imo domin baiwa Hausawa kariya.
Labarai
Samu kari