Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya gabatar wa majalisar dattawa kudurin kirkirar 'yan sandan jihohi wanda zai yi wa kundin tsarin mulkin Najeriya garambawul.
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya gabatar wa majalisar dattawa kudurin kirkirar 'yan sandan jihohi wanda zai yi wa kundin tsarin mulkin Najeriya garambawul.
Iyalai da 'yan uwa da abokna arzikin malamar Islamiyya mai suna Ummulkhairi da aka kashe a Kaduna sun nuna matukar damuwa game da kisan da aka mata.
Wasu ‘Yan daba da aka yo haya sun tarwatsa zanga-zangar lumana da kungiyar kwadagon Najeriya (NLC) ke gudanarwa a jihar Kaduna a yau Talata 18 a watan Mayu.
Kungiyar Tuntuɓa ta Arewa, ACF, a jiya Litinin, ta goyi bayan matakin da gwamnonin kudu suka ɗauka na hana kiwo a fili a jihohinsu 17, Daily Trust ta ruwaito.
Shugaba Muhammadu Buhari ya sake tura bukatar karbo bashin kasashen waje na makudan kudade. Tuni majalisar dattawa ta fara zama kan batun na bashi a yau Talata.
Wasu 'yan bindiga a jihar Neja sun yi musayar wuta tsakaninsu, inda suka hallaka mutum 12 daga cikinsu wasu da dama suka ji raunuka. An ruwaito yadda lamarin ya
Hukumar NITDA ta gargadi 'yan Najeriya game da wasu sabbin ka'idojin da kamfanin WhatsApp ya bullo dasu tsakaninsa da masu amfani da manhajar ta sada zumunta
Gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufa'i, ya alanta neman shugaban kungiyar kwadagon Najeriya NLC, Kwamred Ayuba Wabba, da sauran shugabannin da suka shiga jihar.
Hukumar Hisbah, ta kame wasu ma'aurata da suka yiwo safarar jaririya daga jihar Delta har zuwa jihar Kano. An mika su ga 'yan sanda don ci gaba da bincike.
Kungiyar gwamnonin Najeriya NGF a ranar Litinin ta mika kokon baranta ga kungiyar kwadagon Najeriya NLC ta tayi hakuri ta tattauna da gwamnatin jihar Kaduna.
Bill Gates ya yi murabus daga shugabancin kamfanin Microsoft biyo bayan zarginsa da ake yi da alaka da wata injiniyar kamfanin na Microsoft shekaru da suka gaba
Labarai
Samu kari