Zaman Majalisar Dokokin Jihar Neja ya rikide zuwa rikici bayan ‘yan majalisa sun dakatar da zama kan wasu batutuwa da suka shafi bangaren gwamnati.
Zaman Majalisar Dokokin Jihar Neja ya rikide zuwa rikici bayan ‘yan majalisa sun dakatar da zama kan wasu batutuwa da suka shafi bangaren gwamnati.
Iyalai da 'yan uwa da abokna arzikin malamar Islamiyya mai suna Ummulkhairi da aka kashe a Kaduna sun nuna matukar damuwa game da kisan da aka mata.
Ana cikin tashin hankali da zaman ɗar-ɗar biyo bayan gano gawarwakin wasu fulani makiya biyu a wani ƙauye dake yankin Gwagwalada, babban birnin tarayya Abuja.
Shugaban hukumar zabe mai zaman kanta na kasa, INEC, Farfesa Mahmood Yakubu ya ce yawan hare-haren da aka kaiwa ofisoshin hukumar na iya kawo nakasu wurin gudan
Yan bindiga sun kashe wani direba mai suna Adamu Usman sun kuma sace fasinjoji 13 a kan hanyar Shafa-Abakpa-Umaisha a karamar hukumar Toto na jihar Nasarawa, Da
Jami'an hukumar kwastam sun samu nasarar cafke haramtattun ƙwayoyin turamol katan 1,387 da ka so shigiwa dasu ta tashar jirgin ruwa dake Onne jihar Rivers.
Yan bindiga sun kai hari Dansadau, babban gari na biyu a karamar hukumar Maru ta jihar Zamfara inda suka sace kayan mutane da dabobinsu kamar yadda The Punch ta
Shugaban majalisar dattijai, Ahmad Lawan, a ranar Laraba, 19 ga watan Mayu, ya ba da sanarwar dakatar da zaman majalisar na tsawon kwanaki bakwai masu zuwa.
Wasu yan daba sun mamaye ofishin kungiyar kwadagon Najeriya NLC dake jihar Kaduna. Yan daban rike da makamai kimanin 100 sun mamaye sakatariyar ne inda yan.
Nan bada dadewa ba gwamnatin jihar Legas za ta ware wa masu addinan gargajiya ranakun hutunsu na musamman duk shekara domin suyi biki kamar ta Kirsimeti da Sall
Allah Ya yi wa tsohon babban alkalin jihar Jigawa Aminu Sabo Ringim rasuwa a wani hatsarin mota a kauyen Shafar, karamar hukumar Ringim da ke jihar a jiya.
Labarai
Samu kari