Ministan harkokin wajen Iran, Abbas Araghchi ya gode wa Pakistan bisa kokarin da take ba dare ba rana wajen ganin kasar ta cimma matsaya ta karshe da Amurka.
Ministan harkokin wajen Iran, Abbas Araghchi ya gode wa Pakistan bisa kokarin da take ba dare ba rana wajen ganin kasar ta cimma matsaya ta karshe da Amurka.
Gwamnatin tarayya na ci gaba da shari'a da tsohon Ministan shari'a, Abubakar Malami da dansa. Gwamnatin ta sauya tuhume-tuhumen da take yi a kansa.
Gwamnan jihar Kaduna Malam Nasiru El-Rufai ya yi bayanin abin da yasa gwamnatinsa ke rage ma'aikata a jihar. Ya ce hakan ya zama dole ne domin jihar ba ta da ku
Gwamna Nasir El-Rufai na jihar Kaduna ya ce an zabe shi ne don bunkasa jihar ba don biyan albashi ba. Hakan ya biyo bayan sallamar ma'aikata 4000 na fadi jihar.
Yayin da kasar Saudi Arabia ta sanar dacewa ba a samu ganin watan Ramadan ba ranar Lahadi, Mai alfarma Sarkin Musulmi ya bukaci 'yan Najeriya su fara duba wata.
Hukumar tashoshin jiragen saman Najeriya (FAAN)ta ce ta samu labari daga ma'aikatar sufurin jiragen sama akan yunkurin harin da ake shirin kaiwa filayen jirage.
Ministan sadarwa, Dr. Isa Ali Ibrahim Pantami, ya ce babu wata barazana da za'a yi masa da zai hana shi rufe duk layukan wayar da ba'a haɗa su da lambar NIN ba.
Wasu fusatattun mazauna a jihar Katsina sun kashe tare da kone wasu 'yan bindiga kurmus har lahira. 'Yan bindigan sun kai hari ne suka hadu da gamon ajalinsu.
Rahotanni sun tabbatar da cewa, yanzun haka wasu gwarazan sojojin ƙasar nan n can suna musayar wuta da wasu yan bindiga a iyakar jihohin Ebonyi da Benuwai.
Ustaz Abu Jabir PenAbdul ya yi bayanin abin da ake nufi da niyyar azumin Ramadan kuma yaya ake yin ta da yadda watan Ramadan ya banbamta da sauran azumomi.
Dr Pantami ya mai da martani mai zafi kan labarin da akla wallafa akansa cewa yana da hannu a Boko Haram. Ya karyata ya kuma yi ishara ga karatunsa na baya shek
Labarai
Samu kari