Shugaban kasar Iran, Masoud Pezeshkian, ya sake yin magana kan yakin da aka kaddamar a kan kasarsa. Ya bayyana cewa yakin ya sabawa dokokin duniya.
Shugaban kasar Iran, Masoud Pezeshkian, ya sake yin magana kan yakin da aka kaddamar a kan kasarsa. Ya bayyana cewa yakin ya sabawa dokokin duniya.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon gwamnan Kaduna, Nasir El-Rufa'i na ci gaba da zama a hannun hukumar yaki da rashawa ta ICPC duk da an bayar da belinsa.
Wani Malami ya lakadawa Dalibinsa duka har ya shiga gargara a jihar Kwara. Za a gurfanar da wannan Malamin Islamiya da zarar ma’aikatan shari’a sun dawo aiki.
'Yan Boko Haram sun kashe mutane a ofishin Majalisar dinkin Duniya. Mayakan na Boko Haram din sun yi mummunan ta’adi ne a Damasak a karamar hukumar Mobbar.
Diyar attajirin dan kasuwarnan, Aliko Dangote, Halima Dangote, ta zamanto abar labari a kafafen sada zumuntar zamani domin ta burge jama'a kwarai wani rawanta.
Alhaji AbulAziz Yari ya yi kira ga Bello Matawalle ya guji barin jam’iyyar PDP, yace gwamnan Zamfara zai iya rasa kujerarsa idan ya sauya-sheka zuwa Jam’iyyarsu
A daya daga cikin fitarsa ta musamman a 2021, dan uwan shugaban kasa Muhammadu Buhari kuma makusancinsa, Mamman Daura, ya ziyarci jihar Adamawa saboda rasuwa.
Jihar Kano ta karbi jami'anta kimanin 704 da ta tura Kwalejin 'Yan sanda ta jihar Kaduna domin horar dasu a matsayin 'yan sandan jiha. Ganduje ne ya taya su mur
A jiya ne aka kafa Dakarun EBUBEAGU saboda rashin tsaro a yankin Kudu maso gabas. Gwamnonin na Kudu maso gabas sun fito da Jami’an tsaron ne a ranar Lahadi.
Rochas Okorocha, tsohon gwamnan jihar Imo ya ce zanga-zangar EndSARS ta zalincin 'yan sanda, Boko Haram da sauran matsalolin tsaro sun faru ne sakamakon fatara.
'Yan ta'adda sun kaiwa kayan tallafi a Damasak, jihar Borno farmaki kamar yadda NRC ta tabbatar. Sai da suka saci na sata sannan suka bankawa sauran wuta Borno.
Labarai
Samu kari