Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya yi karin haske kan yiwuwar sake tattaunawa da Iran. Trump ya bayyana abin da Iran ta amince da shi kan mashigar Hormuz.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya yi karin haske kan yiwuwar sake tattaunawa da Iran. Trump ya bayyana abin da Iran ta amince da shi kan mashigar Hormuz.
NiMet ta fitar da hasashen yanayi na ranar Juma'a, 17 ga Afrilu, 2026, inda ta ce za a samu ruwan sama da iska mai ƙarfi a wasu jihohin Najeriya.
Wani faston Najeriya, Samson Benjamin ya yi zanga-zanga akan mulkin Buhari a ranar Lahadi a Legas dauke da akwatin gawa akan shi inda yace bai gamsu da mulki.
'Yan bindiga a wasu hare-hare sun sake sheke mutane akalla 5 a wasu sassan jihar Kaduna. Samuel Aruwan, kwamishinan tsaro da harkokin cikin gida ne ya tabbatar.
A dalilin kashe-kashe, ‘Yan Arewa su na ta barin Imo, amma Gwamnan jihar Imo ya roki wadanda su ka fito daga Arewa su yi zamansu duk da matsalar rashin tsaron.
Wani jigon jam’iyya ya bayyana abin da ya jawo rushewar Adams Oshiomhole a APC. Salihu Lukman ya ce idan aka yi wasa, to APC ba za ta cigaba da mulki a 2023 ba.
Tsohon shugaban kasar Najeriya Goodluck Jonathan ya bayyana cewa, bai kamata a ce kotu ke da hakkin tantance zabe ba, ya kamata kuri'ar talakawa ta tantance.
Ministan sadarwa kuma shahararren malamin Musulunci, Isa Ali Pantami, ya yi Allah wadai da rahotannin da ke cewa yana daga cikin jerin 'yan ta'adda a Amurka.
Tsohon mataimakin gwamnan jihar Oyo, Taofeek Arapaja ya lashe kujerar shugabancin jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP) na yankin Kudu maso Yamma. An sanar d
Gwamnan jihar Borno Zulum ya ziyarci shugaban hafsin soji na Najeriya da kuma shugaban sojojin Najeriya. Sun tattauna kan hare-haren Boko Haram a fadin jihar.
Labarin da ke shigo mana da duminsa na nuna cewa an ga jinjirin watan Ramadana a wurare daban-daban a Najeriya. Kwamitin neman wata a Najeriya ce tayi wannan sa
Labarai
Samu kari