Bincike ya nuna iƙirarin sojojin Amurka sun kama ƴan Najeriya 8 masu tallafa wa ta’addanci ƙarya ne. An gano Amurka ta sanya takunkumi kan mutane 8 ne kawai.
Bincike ya nuna iƙirarin sojojin Amurka sun kama ƴan Najeriya 8 masu tallafa wa ta’addanci ƙarya ne. An gano Amurka ta sanya takunkumi kan mutane 8 ne kawai.
Bishop Mathew Kukah ya bayyana cewa, yana ci gaba da addu'ar Allah yasa watarana Musulmai su ginawa Kiristoci Coci. Ya kuma kirayi gwamnati da ta karfafa zaman
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya ja hankalin Musulmai a watan Ramadana cewa, kada su bari a yaudaresu a yi kokarin raba kawunansu da zantukan da basu dace ba.
Sansanin sojin ruwa na Sekondi sun rike wani sojan ruwa na Ghana mai suna Leading Seaman Umar Sahid Abubakar akan datsar wani Benard Ababio, sojan sama, bisa.
Wasu ‘Ya ‘yan APC a Jihar Akwa Ibom sun watsawa Godswill Akpabio kasa a cikin idanu. ‘Yan jam’iyyar sun ce su fa atafau Sanata Akpabio ba shugabansu ba ne.
Wani faston Najeriya, Samson Benjamin ya yi zanga-zanga akan mulkin Buhari a ranar Lahadi a Legas dauke da akwatin gawa akan shi inda yace bai gamsu da mulki.
'Yan bindiga a wasu hare-hare sun sake sheke mutane akalla 5 a wasu sassan jihar Kaduna. Samuel Aruwan, kwamishinan tsaro da harkokin cikin gida ne ya tabbatar.
A dalilin kashe-kashe, ‘Yan Arewa su na ta barin Imo, amma Gwamnan jihar Imo ya roki wadanda su ka fito daga Arewa su yi zamansu duk da matsalar rashin tsaron.
Wani jigon jam’iyya ya bayyana abin da ya jawo rushewar Adams Oshiomhole a APC. Salihu Lukman ya ce idan aka yi wasa, to APC ba za ta cigaba da mulki a 2023 ba.
Tsohon shugaban kasar Najeriya Goodluck Jonathan ya bayyana cewa, bai kamata a ce kotu ke da hakkin tantance zabe ba, ya kamata kuri'ar talakawa ta tantance.
Labarai
Samu kari