Bincike ya nuna iƙirarin sojojin Amurka sun kama ƴan Najeriya 8 masu tallafa wa ta’addanci ƙarya ne. An gano Amurka ta sanya takunkumi kan mutane 8 ne kawai.
Bincike ya nuna iƙirarin sojojin Amurka sun kama ƴan Najeriya 8 masu tallafa wa ta’addanci ƙarya ne. An gano Amurka ta sanya takunkumi kan mutane 8 ne kawai.
Mai alfarma Sarkin Musulmi, Alhaji Abubakar Sa'ad, ya umurci daukacin al'ummar Musulmi su tashi da azumin watan Ramadana ranar Talata, 13 ga watan Afrilu, 2021.
Yan kwanaki bayan sakin mambobinsa Shugaban cocin Redeemed Christian Church of God, Fasto Enoch Adeboye ya gana da gwamnan jihar Kaduna, Mallam Nasir El-Rufai.
Jam'iyyar All Progressive Congress (APC) ta yi babban kamu na dan majalisa mai wakiltar mazabar Akwanga ta kudu a majalisar dokokin jihar Nasarawa,Samuel Tsebe.
Albashir Hamisu, kwanturolla na Hukumar hana faskwabri na kasa, Kwastam ta Zone B ya koka kan yadda mazauna kauyukan da ke kan iyakoki ke yi wa masu smogul leke
Rundunar yan sandan jihar Nasarawa ta damke wasu da ake zargin masu garkuwa da mutane 40 hade da wadanda suka yi garkuwa da ma'aikatan hukumar kare hadurra.
Wasu iyalai yan Najeriya sun burge mutane da dama a shafin soshiyal midiya yayinda suka zamo abun sha'awa ga wasu bayan samun lamarin cewa dukkansu likitoci ne.
Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Atiku Abubakar, ya taya musuman Najeriya murnar zagayowar watan azumin ramadana, ya ce wannan lokacin sadaƙa ne ga mabuƙata.
Wasu yan bindiga sun kai hari wata kasuwa a jihar Neja, sun hallaka jami'an tsaron sa ki 5 tare da jikkata wasu da dama. Sun kuma sace wasu mutane a harin.
Rigima ta kare a jam’iyyar adawa ta PDP yayin da Ayo Fayose ya ba marada kunya, ya ajiye kayan fada. Da alama lema ta dinke yayin da Tsohon Gwamnan ya sallama.
Labarai
Samu kari