Kamfanonin masu zirga-zirga da jiragen sama sun fara barazanar tafiya yajin aiki a Najeriya saboda tsadar man da suke amfani da shi a fadin kasar nan.
Kamfanonin masu zirga-zirga da jiragen sama sun fara barazanar tafiya yajin aiki a Najeriya saboda tsadar man da suke amfani da shi a fadin kasar nan.
Gwamnatin tarayya ta sanar da cewa ba za ta maido tallafin man fetur duk da tashin farashin man fetur a kasuwanni. Wale Edun ya ce za a tallafawa talaka.
Gwamnan jihar Ebonyi, Dave Umahi, ya bayyana cewa wasu mutane na kokarin jefa yankin Kudu maso gabas (yankin Igbo) cikin yaki. Magana yayin hira da ChannelsTV.
Shugaba Muhammadu Buhari ya nada Mrs Hajo Sani, wacce ta rubuta littafin a kan matarsa a matsayin jakadiyar Nigeria na dindindin a Hukumar Ilimin Kimiyya na Al'
A ranar Litinin ne Twitter ta sanar da bude hedkwatar ta a Ghana. A yayin amsa tambayar me yasa aka zabi Ghana, Twitter tace Ghana ce jarumar damokaradiyya.
Shugaban Majalisar wakilai, Femi Gbajabiamila, ya tabbatar ma da ƙungiyar likitovi cewa majalisar sa zata yi duk me yuwu wa domin ganin an biya su hakƙinsu.
Hukumar jarrabawa ta JAMB ta bayyana soke amfani da adireshin emel wajen gudanar rajistar jarrabawar 2021. Ta ce akwai hanyar da za a bi don rajistar a saukake.
Gwamnatin tarayya ta siffanta kalaman gwamnan jihar Edo, Godwin Obaseki, na cewa an buga kudi N60bn don rabawa gwamnoni a matsayin karya marasa tushe da asali.
Gwamna Babagana Umara Zulum na jihar Borno ya ce da sannu za'a ceto dalibai matan da yan ta'addan Boko Haram suka sace a makarantar sakandaren Chibok a 2014.
Majalisar tarayya, a ranar Laraba ta tabbatar da nadin Dr Halilu Ahmad Shaba a matsayin shugaba hukumar binciken kimiyyar sararin samaniya (NASRDA). An tabbatar
Rahotanni sun ce ana musayar wuta tsakanin mayakan da ake zargin yan ta'addan Boko Haram ne da dakarun rundunar sojojin Najeriya a garin Damasak a jihar Borno.
Labarai
Samu kari