Rundunar 'yan sandan jihar Legas ta kama mutane 3 dauke da kayan sojoji buhuna 47 a jihar Legas. An kama mutanen da kwalaye 80 na miyagun kwayoyi.
Rundunar 'yan sandan jihar Legas ta kama mutane 3 dauke da kayan sojoji buhuna 47 a jihar Legas. An kama mutanen da kwalaye 80 na miyagun kwayoyi.
Tsohon shugaban APC na Koko/Besse a jihar Kebbi, Alhaji Muhammadu Besse, ya rasu a hannun ‘yan bindiga bayan an sace shi a farkon watan Yunin 2026.
Tsohon dan takarar shugaban kasa a Najeriya, Adamu Garba ya bayyana yadda ya ji sakamakon mutuwar dan ta'adda Shekau. Ya ce wannan darasi ne ga Kanu da Igboho.
Ƙungiyar fulani miyetti Allah ta ƙasa MACBAN, ta nuna goyon bayan ta kan matakin da gwamnonin kudu suka ɗauka na hana fulani makiyaya kiwo a kafa a yankunan su.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya dawo kasar Najeriya bayan tafiyar da yayi domin halartar muhimmin taro a birnin Paris na kasar Faransa, Kamar yadda hadimin.
Kwamitin gudanarwan uwar jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP) ta shiga ganawar gaggawa a hedkwatar jam'iyyar dake Abuja sakamakon sauya shekarar gwamna.
Wasu 'yan ta'adda cikin kakin soja sun kashe wani jami'in dan sanda a jihar Imo. An ruwaito cewa, sun fahimci shi dan sanda ne daga nan suka afka suka kashe shi
Abubakar Shekau, shugaban kungiyar Boko Haram ya sheka lahira yayin wata arangama da mayakan kungiyar ta'addanci ta ISWAP kamar yadda rahotanni suka bayyana.
Shugban ƙasa, Muhammadu Buhari, ya ƙaddamar da sabbin jiragen yaƙi guda uku wanda gwamnatinsa ta siyo wa rundunar sojin sama a wani sansanin soji dake Makurɗi.
Hukumar yan sanda a jihar Ogun ta damke wata mata mai suna Olanshile Nasirudeen, kan laifin dabawa mijinta wuka har lahira kan zargin ya yiwa wata mata ciki.
An yi ikirarin cewa wasu da ake zargin 'yan ISWAP ne a ranar Laraba sun kashe shugaban kungiyar Boko Haram, Abubakar Shekau, yayin wani kazamin fada a Sambisa.
Labarai
Samu kari