Tsohon gwamnan jihar Kano, Malam Ibrahim Shekarau, ya sauya sheka zuwa jam'iyyar APC daga PDP. Shekarau ya taba sauya sheka zuwa jam'iyyun a baya.
Tsohon gwamnan jihar Kano, Malam Ibrahim Shekarau, ya sauya sheka zuwa jam'iyyar APC daga PDP. Shekarau ya taba sauya sheka zuwa jam'iyyun a baya.
Kotun koli ta daga shari;ar masarautar Kano da Aminu Ado bayero da Muhammadu Sanusi II ke jagoranta zuwa bayan zaben shugaban kasa da gwamnoni na 2027.
Wani dan a mutun Buhari, Abubakar Rabiu, ya shirya taron walima ta musamman don murnar dawowar shugaba kasan daga birnin Landan inda yaje hutawa ko jinya..
Gwamnatin jihar Katsina ta amince da tura karkuna gadin makarantun kwanan jihar domin taimakawa jami'ar tsaro wajen dakile yan bindiga masu garkuwa da mutane.
'Yan bindiga sun sheke dan sanda dogarin da ke tare da shugaban karamar hukumar Takum a jihar Taraba. 'Yan bindigan sun budewa motar shugaban karamar hukumar wu
Kungiyar kare hakkin yan kabilar Igbo, Ohanaeze Ndigbo, ta siffanta Arewacin Najeriya a matsayin wurin da yan kabilarsa suka fi samun kwanciyar hankalin rayuwa.
Shugaban ƙungiyar mabiya addinin kirista PFN, Bishop Oke, ya yi kira ga shugaba Buhari da ya fito ya bayyana ma yan ƙasa rashin lafiyar da yake fama da ita.
Shugaban jam'iƴyar Hamaya ta PDP, ya ce yakamata Pantami ya ajiye aikinsa saboda zargin da ake masa, idan kuma yaƙi to ya kamata shugaba Buhari ya sallame shi.
Wani jigon jam'iyya mai mulki APC wanda ya buƙaci a boye sunansa yace akwai yuwuwar yan siyasa su juyama Bola Tinubu baya a zaɓen 2023 matuƙar ya fito takara.
Gwamnan jihar Borno, Babagana Zulum ya raba kayayyakin abinci da kudade ga iyalai da dama a garin Mafa da jihar Borno a jiya Asabar. Ya kuma ziyarci wasu ayyuka
Femi Otedola ya tuna yadda yaji dadi tare da samun farin ciki bayan ya nuna kauna ga wasu yara masu nakasa wadanda ke bukatar keken guragu su 200 kuma ya basu.
Labarai
Samu kari