Kasar China ta fitar gda gargadi bayan wani hari da Amurka ta kai tare da kwace jirgin Iran a teku. Lamarin ya sanya China cewa hakan zai dagula sulhun da ake son yi
Kasar China ta fitar gda gargadi bayan wani hari da Amurka ta kai tare da kwace jirgin Iran a teku. Lamarin ya sanya China cewa hakan zai dagula sulhun da ake son yi
Gwamnatocin Najeriya da Turkiyya za su kafa cibiyar horas da sojoji a Najeriya domin taimakon kasar ta magance matsalar tsaro da ta yi katutu a Najeriya.
Ofishin Kididdiga ya bayyana cewa, farashin tattalin arzikin kayayyaki ya karu zuwa wani kaso a Najeriya daga watan Fabrairu zuwa watan Maris na bana, 2021.
Bayan musayar kalamai kan matatar sukari na kamfanin BUA tsakanin manyan attajiran Najeriya biyu, da alamun za'a samu sulhu mai dorewa, Wannan ya biyo Bayan..
Samuel Ortom, gwamnan jihar Benue, ya ce bai sake iya runtsa bacci ba tun bayan da aka kashe sojoji 11 a jiharsa. An kashe sojojin a kauyen Bonta dake karamar.
Gwamnan babban bankin Najeriya CBN, Godwin Emefiele, ya yi fashin baki kan musayar kalaman dake faruwa tsakanin gwamnan jihar Edo, Godwin Obaseki, da Ministar.
Ayyukan da gwamnatoci jihohi da tarayya ke yiwa al'umma ya kasu kashi biyu; manya da sabbin ayyuka da kuma ayyukan yau da kullum. A saukake, manyan ayyuka sune
Gwamnan jihar Oyo, Injiniya Seyi Makinde ya sauke shugaban Jami'ar Fasaha ta Ladoke Akintola, Farfesa Micheal Ologunde. Gwamnan ya sanar da hakan ne cikin wata
Za a ji PDP ta ce ya kamata Shugaba Muhammadu Buhari ya sallami Ministar tattalin arziki. Kalaman Gwamnan CBN sun jawowa Ministar kudi, Zainab Ahmed matsala.
Dirakta Janar na Ofishin manajin basussukan Najeriya DMO, Patience Oniha, ta ce basussukan da ake bin gwamnatin tarayya da gwamnatocin jihohin yanzu ya kai N32t
Wasu Ƴan gida ɗaya sun kashe babban yayansu a sakamakon wani rikicin da ya kaure kan rabon gadon mahaifinsu da ya rasu a wani yankin jihar Imo da ke Najeriya.
Labarai
Samu kari