Kasar Iran ta ce za ta dawo teburin tattaunawa ne kawai idan Amurka ta kawo karshen shingen jiragen ruwa da ta kakaba a rikicin mashigar Hormuz a yankin.
Kasar Iran ta ce za ta dawo teburin tattaunawa ne kawai idan Amurka ta kawo karshen shingen jiragen ruwa da ta kakaba a rikicin mashigar Hormuz a yankin.
Ahmed Musa Dangiwa ya miƙa godiya ga Shugaba Tinubu bisa damar da ya ba shi ta yin hidima ga ƙasa, jim kadan bayan an tsige shi daga mukamin ministan gidaje.
Wani dan gani kashenin shugaban kasa Muhammadu Buhari, Abubakar Rabiu, ya hada kayatacciyar liyafa a Katsina domin murnar dawowar shugaban kasan daga Ingila.
Wani babban jigo a jam'iyyar APC ya bukaci shugaba Muhammadu Buhari da ya tsige ministan sadarwa Dr Isa Pantami bisa zarginsa da aka yi da alaka da ta'addanci.
Za a ji wadanda su ka sace Sarkin Oye sun bukaci a biya su Naira miliyan 20. Masu garkuwa da mutanen sun tuntubi iyalin mai martaba a ranar Asabar da ta wuce.
Gwamnatin Tarayya ta koka a kan karancin kudi a Najeriya. Ministar kudi ta ce COVID-19 da faduwar farashin mai ya jawo tattalin arzikin kasar ya sukurkuce.
Wata kungiyar Kiristoci ta bayyana rashin jin dadinta ga kagen da aka yiwa ministan sadarwa na kasa Dr Isa Pantami. Ta ce ba daidai bane alakanta shi da ta'adda
Mawallafin Jaridar Daily Nigerian, Jaafar Jaafar, wanda ya wallafa bidiyon Gandollar, ya tsere daga gidansa ya shiga buya bayan samun sakonnin barazana da dama
Dakarun sojojin Nigeria, a rana Lahadi sun dakile yunkurin da yan Boko Haram suka yi na kwace iko a garin Dikwa, hedkwatan karamar hukumar Dikwa a jihar Borno.
Shugaban kungiyar Shi'a a Najeriya da ke tsare na tsawon shekaru, ya yi rabon kayayyakin abinci ga mabukata a kasar duk da cewa yana garkame a gidan yari..
Gwamnatin jihar Kaduna ta ce yan sanda sun kama mutane biyu da ake zargin suna yi wa yan bindiga magunguna a Buruku a karamar hukumar Chikun na jihar Kaduna.
Labarai
Samu kari