A labarin nan, za a ji cewa dakarun Iran sun lalata wani sashen jirgin ruwa da ya yi taurin kai wajen kutsa wa ta mashigar Hormuz Duk da an yi gargadi tun farko.
A labarin nan, za a ji cewa dakarun Iran sun lalata wani sashen jirgin ruwa da ya yi taurin kai wajen kutsa wa ta mashigar Hormuz Duk da an yi gargadi tun farko.
Ahmed Musa Dangiwa ya miƙa godiya ga Shugaba Tinubu bisa damar da ya ba shi ta yin hidima ga ƙasa, jim kadan bayan an tsige shi daga mukamin ministan gidaje.
Wata tanka ta sake faduwa a jihar Benue kwanaki biyu bayan wata tankar ta fadi ta yi gobara a Oshigbudu a karamar hukumar Agatu na jihar, Daily Trust ta ruwaito
An dakatar da wani mamba na kungiyar yada labaran Fani-Kayode saboda ya yi amfani da shafin Twitter wajen tozarta tsohon NSA, Sambo Dasuki cewa maci amana ne.
Labarin da ke shigo mana da duminsa na nuna cewa shugaban kasar Chadi, Idris Deby, ya riga mu gidan gaskiya, bayan samun nasara a zaben kasar na cigaba da mulki
Shugaban kasa Buhari ya nemi duba tare da amincewa da Mai Shari'a Salisu Garba don nada shi a matsayin mukaddashin babban alkalin babbar kotun birnin tarayya.
Mabiya shafukan zumunta sun magantu sakamakon bayyanar hotunan gwamnan jihar Kano, Abdullahi Ganduje yana tuka babur din hukumar KAROTA sanye da babbar riga.
Wasu yan bindiga da ba'a san ko suwaye ba sun kai hari ƙauyen Koka da misalin ƙarfe 11:30 na dare, sun harbi mutane uku kafin daga bisani mafarauta su kore su.
Shugaban Ƙasa, Muhammadu Buhari, ya gana da sabon sufetan yan sandan ƙasar nan, na riko, Usman Alƙali Baba, a karon farko, tun bayan dawowarsa daga Landan.
Ministan harkokin ‘yan sanda, Maigari Dingyadi, ya umarci rundunar yan sanda da ta kawar da masu tayar da rikici a yankin kudu maso gabas da ma kasar baki daya.
Iyalan fitaccen malamin addinin musulunci na Kano, Sheikh Abdullahi Shehu Mai’Annabi, da aka sace tare da kaninsa da dalibansa 11 a hanyarsu ta zuwa Zamfara, kw
Labarai
Samu kari