Shugaban kasar Najeriya Bola Ahmed Tinubu ya sake taso 'yan adawa a gaba. Shugaba Bola Tinubu ya yi musu kakkausar suka tare da yin zarge-zarge a kansu.
Shugaban kasar Najeriya Bola Ahmed Tinubu ya sake taso 'yan adawa a gaba. Shugaba Bola Tinubu ya yi musu kakkausar suka tare da yin zarge-zarge a kansu.
Ahmed Musa Dangiwa ya miƙa godiya ga Shugaba Tinubu bisa damar da ya ba shi ta yin hidima ga ƙasa, jim kadan bayan an tsige shi daga mukamin ministan gidaje.
Idris Deby ya taba shiga cikin dajin Sambisa tare da wasu Sojojin kasar Chadi a 2020. Marigayin ya nuna bajinta a lokacin da ya kutsa inda Boko Haram su ke.
Sunday Erhabor, dan sanda mai mukamin ASP, wanda wani ami abun hawa yaci zarafi a jihar legas, yace bai taba harbin kowa ba tunda ya shiga aikin dan sanda.
Rahotanni daga jaridar The Nation sun nuna cewa ababen hawa da fasinjoji dake kan babbar hanyar Enugu zuwa Abakaliki sun tsaya sakamakon harbe-harbe dake tashi.
Rundunar 'yan sandan Najeriya a jihar Zamfara sun ragargaji 'yan bindiga sama da 30 a wani samame da suka wani yankin jihar. Wasu daga cikinsu kuwa sun gudu.
Hadakar Kungiyoyin Kare Hakkin Bil'Adama da Tabbatar da Mulki na Gari ta ce wasu ne suka dauki nauyin kiraye-kirayen da ake yi a kafafen sada zumunta na neman s
Gwamna Nyesom Wike, na jihar Ribas, ya bayyana cewa ya fice daga gidan gwamnati a shirye-shiryensa na barin ofis idan wa’adin mulkinsa ya kare a shekarar 2023.
Takaitaccen tarihin Idris Deby da ya yi shekara 30 ya na mulkin Chad. Deby ya yi wa dokar kasar kwaskwarima ta yadda Deby zai iya cigaba da mulki har 2033.
Wasu 'yan sandan Najeriya da aka tura kasar Somaliya don wanzar da zaman lafiya sun isa kasar tare da bayyana shirinsu na fara aiki ba kama hannun yaro a kasar.
Bayan dawowarsa daga Landan inda ya tafi jinya, shugaba Muhammadu Buhari ya halarci zaman Tafsirin watan Ramadana a Masallacin fadar shugaban kasa, Aso Villa.
Labarai
Samu kari