Hedkwatar tsaro ta kasa (DHQ) ta shirya gurfanar da sojojin da ake zargi da yunkurin yi wa shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu juyin mulki a gaban kotu.
Hedkwatar tsaro ta kasa (DHQ) ta shirya gurfanar da sojojin da ake zargi da yunkurin yi wa shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu juyin mulki a gaban kotu.
NiMet ta fitar da hasashen yanayin ranar Juma'a, 24 ga Afrilu, 2026, inda ta ce za a samu ruwan sama da tsawa a sassan Najeriya da kuma zafi a yankin Arewa.
Fadar shugaban kasar ta ce duk da la'antar abin da Isa Pantami ya fada a baya game da ta'addanci, tana tare da shi saboda aikin da yake yi wa 'yan Najeriya.
Shugaban ƙungiyar yarbawa ta Afenifere, Ayo Adebanjo, yayi kakkausan martani ga Shugaba Muhammadu Buhari kan ƙin amincewarsa a canza fasalin ƙasar nan baki ɗaya
Hukumar dake kula da sadarwar ƙasar nan, NCC, ta sanarda kama mutane biyar waɗanda take zargi da laifin gunadar da kasuwancin layin waya ba bisa ƙa'ida ba.
Majalisa ta ce ba ta hana a kawo korafin Ministan sadarwa ba. Femi Gbaja ya fadi dalilin da ya sa Majalisa ta ki tattaunawa game da dambarwar Dr. Isa Pantami.
Shugaban Kasa Muhammadu Buhari ya amince da nadin sabbin alkalai 18 na kotunan daukaka kara a Nigeria, The Cable ta ruwaito. Kwamitin Kolin Shari'a ta Kasa, NJC
Jerin kasashen Afrika da ‘Ya ‘ya su ka gaji mulki bayan mutuwar Shugaban kasa. Akwai wasu kasashe 9 da Iyaye su ka mutu su ka bar ‘Ya ‘yan cikinsu a kan mulki
Shahrarren Malamin addinin Musulunci, Sheikh Ahmad Mahmoud Gumi, ya bayyana cewa ya daina sulhu da yan bindiga ne saboda gwamnatin jihar ta nuna ba ta son haka.
Mahara a ranar Laraba sun halaka sun kashe wani basarake, Cif Hyacinth Ajon da wasu mutane uku a wasu hare-hare daban a Karamar Hukumar biyu ta Jihar Benuwai.
Wuta ta kama a wani yankin hedkwatar 'yan sanda ta jihar Delta a yau Alhamis. An ruwaito cewa, babu asarar rai kuma 'yan sandan sun yi kokarin kwashe takardunsu
Labarai
Samu kari