Majalisar dokokin Kano karkashin jagorancin Rt. Hon. Isma'il Jibril Falgore ya nada kwamitin wucin gadi da zai tantance sabon mataimakin gwamna, Murtala Garo.
Majalisar dokokin Kano karkashin jagorancin Rt. Hon. Isma'il Jibril Falgore ya nada kwamitin wucin gadi da zai tantance sabon mataimakin gwamna, Murtala Garo.
Ahmed Musa Dangiwa ya miƙa godiya ga Shugaba Tinubu bisa damar da ya ba shi ta yin hidima ga ƙasa, jim kadan bayan an tsige shi daga mukamin ministan gidaje.
Ku na da labari a makon nan ne Marshal Idriss Déby Itno ya mutu wajen kare kasar Chadi da ya yi shekaru sama da 30 ya na mulki, tun da ya yi juyin-mulki a 1990.
Wasu ‘yan fashi da makami da yawansu ya kai 60 sun kwashi kashinsu a hannu a wani hari da suka kai sansanin sojoji da ke a garin Zazzaga, Munya, Jihar Neja.
Wasu yan bindiga da ba a san ko su waye ba sun kai hari wani ofishin yan sanda a Adani, karamar hukumar Uzo-Uwani na jihar Enugu a ranar Laraba, 21 ga Afrilu.
Alhaji Ali Sarkin Mota, direban Sardaunan Sokoto Firimiyan arewa Sir Ahmadu Bello ya riga mu gidan gaskiya. Wasu makwabtan marigayin sun tabbatar da rasuwarsa a
Za a ji Jami’an hukumar kwastam har sun tara kusan rabin Tiriliyan a shekarar nan. Hukumar kwastam ta kuma yi ram da kayan Naira biliyan 2 da aka shigo da su.
Yan sandan ƙasar Ghana, sun kama wasu da ake zargin suna daga cikin fursunonin da suka gudu daga gidan yarin Owerri, jihar Imo, lokacin harin 'yan bindiga.
Hukumar dake kula da kare yaɗuwar cututtuka a Najeriya (NCDC), ta bayyana cewa ba'a samu rahoton mutuwar ko mutum ɗaya da cutar COVID19 ba tsawon kwanaki tara.
Kafafen yada labarai dake kasar Chadi sun fitar da rahoto masu karo da juna a kan zargin da ake na jin tasin harsasao a fadar shugaban kasar dake N'Djamena.
Allah gwanin kyauta ya azurta wata mata yar Najeriya da haihuwar yara har guda uku a lokaci guda bayan shekaru 11 da yin aure da kuma yin barin ciki sau shida.
Labarai
Samu kari