Firaministan Isra’ila Benjamin Netanyahu ya bayyana cewa ya warke daga cutar daji bayan an gano ta a farkon mataki kuma aka yi masa magani cikin nasara.
Firaministan Isra’ila Benjamin Netanyahu ya bayyana cewa ya warke daga cutar daji bayan an gano ta a farkon mataki kuma aka yi masa magani cikin nasara.
Bankin CBN a Najeriya ya kara kudin mallakar katin ATM zwa N1500. An sau karin kashi 50 cikin 100 a kan kudin da ake biya a baya. Lamarin zai shafi harkar POS.
Allah ya yi wa Buhari Abubakar III, yayan Sarkin Musulmi Alhaji Sa'ad Abubakar rasuwa, Daily Trust ta ruwaito. Kafin rasuwarsa, Buhari ne ke rike da mukamin hak
Shugaba Muhammadu Buhari ya gargadi ƴan bindiga cewa gwamnatinsa na da ƙarfin murƙushe su, The Cable ta ruwaito. Buhari ya yi wannan gargaɗin ne sakamakon kashe
A yau Juma'a ne ake gudanar da jana'izar tsohon shugaban Chadi Idriss Deby wanda ya mutu a farkon mako saboda raunukan da ya ji lokacin fafatawa da yan tawaye.
Hadimin shugaban kasa, Femi Adesina, ya mayar da martani ga mutanen da har yanzu suke zargin cewa Shugaban kasar Buhari yana cikin yanayi na rashin lafiya.
Sanata Shehu Sani ya bayyana matukar damuwarsa ga yadda 'yan bindiga suka hallaka gomman mutane a jihar Zamfara ba gaira ba dalili. Ya bayyana hakan ya fi na Ye
Shugabannin jami'ar jihar Kaduna (KASU) sun yi watsi da rahotannin cewa an yi kara kudin makaranta ninki6 kuma sun yi kira ga dalibai su kwantar da hankulansu.
A yayin da mutane da kungiyoyi da dama ke neman cewa ganin Ministan Sadarwa da Tattalin Arzikin Zamani, Dr Isa Pantami ya yi murabus saboda alaƙanta shi da goyo
Kasar Chadi za ta bizne tsohon shugabanta, Idriss Deby Itno a ranar Juma'a, 23 ga watan Afrilu 2021, bayan kisansa da yan tawayen FACT sukayi a batakashi da suk
Kyaftin din Super Eagles, Ahmed Musa a ya bayar da gudummawar naira miliyan biyu ga makarantar sakandare ta sojoji ta Bukavu da ke Kano don gina masallaci.
Labarai
Samu kari