Wata babbar kotun jihar Kogi ta yanke hukunci a karar da tsohon gwamna Yahaya Bello, ya shigar kan Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan kan zargin bata suna.
Wata babbar kotun jihar Kogi ta yanke hukunci a karar da tsohon gwamna Yahaya Bello, ya shigar kan Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan kan zargin bata suna.
Bankin CBN a Najeriya ya kara kudin mallakar katin ATM zwa N1500. An sau karin kashi 50 cikin 100 a kan kudin da ake biya a baya. Lamarin zai shafi harkar POS.
Abubakar Sadiq Yusuf Sanga, Dorathy Yohanna da Precious Nwakacha sune daliban jami'ar Greenfield da ke Kaduna uku da yan bindiga suka kashe bayan sun sace su.
Allah ya yi wa mahaifiyar Sarkin Kano, Aminu Ado Bayero, Hajiya Maryam Bayero rasuwa a ranar Asabar, 24 ga watan Afrilu a wani asibitin Alkahira, kasar Masar.
Gwamnan jihar Kaduna, Nasir el-Rufai, ya bayyana cewa ya kamata gwamnati ta dunga gina makarantu kusa da sansanin sojoji don dakatar da hare-haren yan bindiga.
Shugaban kungiyar Connected Development CODE, Hamzat Lawal, ya soki yadda gwamnatin tarayya ta raba kayan tallafin annobar Korona, rahoton Legit.ng a Abuja.
Malam Gambo Mohammed, ya bayyana yadda ya kwashe tsawon shekaru 21 a gidan yari, yana mai cewa rayuwa ta fi masa a kurkuku fiye da lokacin da ya samu ‘yanci.
Mayakan ta'addanci na Boko haram a ranar Juma'a sun kai farmaki garinsu mukaddashin shugaban 'yan sandan Najeriya, Usman Alkali Baba, a Geidam, jihar Yobe.
Gwamnatin jihar Kaduna ta bada wa'adin kwana bakwai kacal ga 'yan tsohuwar kasuwan Panteka dake kusa da makarantar foliteknik ta Kaduna, da su tattara kayansu.
Kyaftin djn Super Eagles, Alhmed Musa, yana daya daga cikin 'yan wasan kwallon kafa a Afrika masu tarin dukiya duba da makuden kudaden da ya samu tun daga fara.
Gwamnan jihar Plateau da John Cardinal Onaiyekan sun ziyarci cibiyar musulunci ta Al-habiyya da ke Guzape a babban birnin tarayya Abuja domin bada gudunmawa, Va
Labarai
Samu kari