Shugaba Tinubu ya rantsar da Dr. Muttaqha Rabe Darma a matsayin Ministan Gidaje yau 24 ga Afrilu, 2026, domin magance matsalar karancin gidaje a Najeriya.
Shugaba Tinubu ya rantsar da Dr. Muttaqha Rabe Darma a matsayin Ministan Gidaje yau 24 ga Afrilu, 2026, domin magance matsalar karancin gidaje a Najeriya.
Bankin CBN a Najeriya ya kara kudin mallakar katin ATM zwa N1500. An sau karin kashi 50 cikin 100 a kan kudin da ake biya a baya. Lamarin zai shafi harkar POS.
Kasa da sa'o'i 24 da sheke daya daga cikin kwamandojin IPOB mai suna Ikonso a jihar Imo, 'yan ta'addan sun nada sabon shugaba.Sakataren yada labarai na IPOB.
Hukumar JAMB ta daga jarabawar gwajinta da ta saka za a yi a ranar Asabar, 30 ga watan Afrilu zuwa ranar Alhamis, 20 ga watan Mayun 2021,Daily Trust ta ruwaito.
Tsohon sufetan yan sanda ya bayyana cewa yakamata gwamnatin tarayya ta dauki sabbin jami'an yan sanda matuƙar tana son kawo ƙarshen matsalar tsaro a ƙasar nan.
Rahotanni daga ƙaramar hukumar Geidam jihar Yobe sun tabbatar da cewa mayaƙan Boko Haram sun fara kafa tutocin su a garin, kuma suna yawo gida-gida suna kira
Za ku ga bidiyon sakon ta'aziyar marigayiya Mai Babban Daki, Hajiya Maryam Ado Bayero daga Khalifa Muhammadu Sanusi II. Maryam Bayero ce babbar matar Ado Bayero
'Yan Boko Haram sun kone ofishin 'yan sanda a jihar Borno a yau Lahadi. Sun aikata aikata aika-aikar ne kafin daga baya sojojin saman Najeriya suka fatattake su
Gwamnan jihar Yobe ya gana da shugaban hafsoshin soji kan matsalar tsaro dake addabar jihar a 'yan kwanakin nan. Sun zauna don samar da mafita ga matsalar tsaro
Boko Haram sun shiga Mahaifar IGP da tsohon Gwamnan jihar Yobe sun yi ta’adi. Amma gar yanzu babu wanda ya san inda Gwamnan Yobe, Malam Mai Mala Buni ya shiga.
Gidauniyar shugaban kamfanin BUA, Abdul-samad Rabiu, (Gidauniyar ASR) ta bada tallafin zunzurutun kuɗi ga jami'ar Ibadan domin gudanar da gyara a makarantar.
Labarai
Samu kari