Shugaba Tinubu ya rantsar da Dr. Muttaqha Rabe Darma a matsayin Ministan Gidaje yau 24 ga Afrilu, 2026, domin magance matsalar karancin gidaje a Najeriya.
Shugaba Tinubu ya rantsar da Dr. Muttaqha Rabe Darma a matsayin Ministan Gidaje yau 24 ga Afrilu, 2026, domin magance matsalar karancin gidaje a Najeriya.
Bankin CBN a Najeriya ya kara kudin mallakar katin ATM zwa N1500. An sau karin kashi 50 cikin 100 a kan kudin da ake biya a baya. Lamarin zai shafi harkar POS.
Tsohon kakakin majalisar wakilai, Yakubu Dogara, yace dole yan Najeriya su natsu sosai wajen zaɓen sabbin shuwagabanni a shekarar 2023, ba bukatar yin kuskure.
Iyayen ɗaliban da aka sace a jami'ar Greenfield, dake jihar Kaduna sun yi kira ga gwamnati da ta shigo cikin lamarin domin ba zasu iya haɗa 800 miliyan ba.
A wani sabon hari, 'yan bindiga sun sake kai hari wani yankin jihar Kaduna, in da suka yi awon gaba da mutane da dama suka hallaka likita. Lamarin ya faru yau
'Yan kungiyar ISWAP da sojojin Najeriya na ci gaba da luguden wuta a yankin Geidam dake jihar Yobe. An ruwaito cewa, a halin yanzu sojojin da 'yan ta'addan suna
Cibiyar inganta ilimin addinin musulunci (ICICE), wacce ke kula da masallacin An-noor Abuja, tace an samu 1.3 biliyan daga wurin mutane domin gyaran masallaci.
Gwamnan jihar Zamfara ya tunzura matuka game da ayyukan 'yan bindiga a fadin jihar. Ya bayyana cewa, yanzu kam ya isa, ya basu kwanaki 4 su miki wuya nan take.
Masu safarar miyagun kwayoyi dake neman hanyar boye miyagun ayyukan su sun yanke hukuncin ci da addini ta hanyar dankara miyagun kwayoyin a gunkin Maryama.
Rundunar sojojin Nigeria ta ce dakarunta na Operation Lafiya Dole, a ranar Juma'a, ta ce dakarunta sun kashe ƴan ta'addan kungiyar Boko Haram/ISWAP a garin Geid
Bikin aure a Najeriya taro ne dake cike da farin ciki da shewa, amma a wani daurin aure, mutane sun yi mamakin yadda Ango ya tsawatawa mutumin da suka gayyata.
Labarai
Samu kari