Shugaba Tinubu ya rantsar da Dr. Muttaqha Rabe Darma a matsayin Ministan Gidaje yau 24 ga Afrilu, 2026, domin magance matsalar karancin gidaje a Najeriya.
Shugaba Tinubu ya rantsar da Dr. Muttaqha Rabe Darma a matsayin Ministan Gidaje yau 24 ga Afrilu, 2026, domin magance matsalar karancin gidaje a Najeriya.
Wata babbar kotun jihar Kogi ta yanke hukunci a karar da tsohon gwamna Yahaya Bello, ya shigar kan Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan kan zargin bata suna.
Maalisar koli ta Musulunci NSCIA ta bayyana ministan sadarwa da tattalin arziki na zamani, Isa Pantami a matsayin mutum mai son zaman lafiya da rikon amana.
'Yan bindiga dauke da makamai sun kashe jami'an rundunar 'yan sanda tara ciki har da wani babban jami’in dan sanda (DPO) a karamar hukumar Sakaba ta jihar.
A wani rikici a jihar Imo, an lallasa wani kwamishina tare da wasu mutane a wani yankin jihar. An kuma harbi kwamishinan a wani bincike da aka gudanar daga tush
Gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana umara Zulum, ya mika ta'aziyyarsa da jajensa ga iyalan sojojin da suka rasu a cikin kwanakin karshen mako yayin yaki da.
Yan ta'addan kungiyar Boko Haram ta kafa tuta a kauyen Kaure da ke Shiroro a karamar hukumar jihar Niger, Daily Trust ta ruwaito. Gwamna Abubakar Sani Bello ne
Hukumar da ke kula da kafafen watsa labarai a Nigeria, NBC, ta dakatar da gidan talabijin na Channels Television daga watsa shirye-shirye saboda saɓa dokokinta.
Ana shirin ba kamfanonin lantarki 11 damar yin sama da kudin shan wuta a Najeriya. Akwai yiwuwar idan an karkare zaman da ake yi, farashin shan wuta zai tashi.
Sojoji hudu sun mutu yayin da wasu biyu suka samu raunukan harsashi a ranar Litinin a karamar hukumar Abua/Odua a jihar Rivers a yayin da yan bindiga suka afkaw
Sojoji da dama sun mutu bayan wani jirgin yaki na rundunar sojojin saman Nigeria ya saki bam kan dakarun sojojin kasa na Nigeria da ke Mainok a jihar Borno, Dai
Labarai
Samu kari