Shugaba Tinubu ya rantsar da Dr. Muttaqha Rabe Darma a matsayin Ministan Gidaje yau 24 ga Afrilu, 2026, domin magance matsalar karancin gidaje a Najeriya.
Shugaba Tinubu ya rantsar da Dr. Muttaqha Rabe Darma a matsayin Ministan Gidaje yau 24 ga Afrilu, 2026, domin magance matsalar karancin gidaje a Najeriya.
Bankin CBN a Najeriya ya kara kudin mallakar katin ATM zwa N1500. An sau karin kashi 50 cikin 100 a kan kudin da ake biya a baya. Lamarin zai shafi harkar POS.
'Yan bindiga sun sace wasu daga cikin daliban Jami'ar Koyon Aikin Noma da ke Makurdi, FUAM, a jihar Benue, Daily Trust ta ruwaito. Mahukunta makarantar sun tabb
'Yan Boko Haram sun addabi mutanen garin Geidam, a jihar Yobe, in da suka dinka luguden wuta tsakaninsu da sojojin Najeriya. Mutanen gari sun fara tserewa.
An ji sautin harbe-harbe a kusa da Alaba Rago, wata babbar kasuwa dake kusa da jami'ar jihar jihar Legas a safiyar ranar Litinin. Ganau ba jiyau sun tabbatar.
Mataimakin shugaban ƙaramar hukumar Ungoggo a jihar Kano, Alhaji Abdullahi Dantalata Karo ya riga mu gidan gaskiya, Daily Trust ta ruwaito. Shugaban ƙaramar huk
Wasu 'yan bindiga da har yanzu ba a san ko su waye ba sun kaiwa Sunday Adeyemo wanda aka fi sani da Igboho hari a gidansa dake Soka, Ibadan dake jihar Oyo.
Mataimakin shugaban kasar Najeriya ya bayyana cewa akwai alkawarin Allah a Najeriya cewa kasar za ta ci gaba nan kusa. Ya ce za a samu zaman lafiya nan kusa.
Gwamnatin tarayya ta yi watsi da rahoton bankin duniya daya bayyana cewa mafi yawancin yan Najeriya suna samun wutar lantarki ƙasa da awanni 12 a duk rana.
Jam'iyyar APC ta ce ba ta ji dadi game da hare-haren da ke faruwa a jihar Imo ba, ta kuma bayyana cewa ba za ta bari jihar ta zama filin kashe-kashe ba yanzu.
Gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasir ElRufai ya yi Allah wadai da harin da aka kai Cocin Haske Baptist dake Chikun. Ya ce hakan zunzurutun rashin imani ne na 'yan
Labarai
Samu kari