Wata babbar kotun jihar Kogi ta yanke hukunci a karar da tsohon gwamna Yahaya Bello, ya shigar kan Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan kan zargin bata suna.
Wata babbar kotun jihar Kogi ta yanke hukunci a karar da tsohon gwamna Yahaya Bello, ya shigar kan Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan kan zargin bata suna.
Sakamakon hauhawan rashin tsaro a jihohin su, Gwamnan jihar Anambra, Willie Obiano, da takwaran sa na jihar Ribas, Nyesom Wike, sun sanya dokar hana kulle.
Gwamnan jihar Benue, Samuel Ortom, ya zargi Shugaban kasa Muhammadu Buhari da yi wa fulani sharen fage domin su mamaye Nigeria, The Punch ta ruwaito. Ortom ya b
A ranar Talata, 27 ga watan Afirilun 2020, 'yan daba a jihar Sokoto sun kone ofishin 'yan sanda dake karamar hukumar Kware ta jihar. Gungun 'yan daban da suka.
Martin Okwun, mawakin da aka fi sani da J. Martins, ya roki Goodluck Jonathan, tsohon shugaban kasan Najeriya da ya yafewa 'yan Najeriya da suka ci amanarsa.
Kungiyar malaman addinin kirista na 'Forum of Christian Bishops and Clergy Council' ta nuna goyon bayan ta ga gwamnatin Shugaba Muhammadu Buhari kan matsayarta
Gwamnatin APC da ta yi alkawarin za ta ba Talaka karatu ta ribanya kudin karatun Jami’a. Jihar Kaduna ta yi wa wasu Dalibai karin kashi 2000% a kudin makaranta.
A wani sabon harin 'yan ta'adda a kasar Chadi, an hallaka sojojin kasar 12 yayin da su kuwa suka kashe 'yan ta'adda 40 a fafatawar. Sun gudu sun bar gawarwakin.
Shugaban ƙasa Muhammadu Buhari ya roƙi ƙasar Amurka ta taimakawa Najeriya wajen yaƙin da take yi da yan ta'adda, Shugaban yace Najeriya na cikin mawuyacin hali.
Bayan miyagun hare-haren da 'yan Boko Haram suka kai a garin Geidam dake jihar Yobe a ranar Juma'a, 23 ga watan Afirilu, sun raba wasika ga mazauna yankin yayi.
Labarai
Samu kari