Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya yi ikirarin cewa Iran na son a kulla yarjejeniyar zaman lafiya, ya ce za su yi nazari su duba sabon tayin da aka gabatar.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya yi ikirarin cewa Iran na son a kulla yarjejeniyar zaman lafiya, ya ce za su yi nazari su duba sabon tayin da aka gabatar.
Wata babbar kotun jihar Kogi ta yanke hukunci a karar da tsohon gwamna Yahaya Bello, ya shigar kan Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan kan zargin bata suna.
Sanata mai wakiltar mazaɓar Neja ta gabas, Sanata Mohammed Sani Musa, ya faɗi adadin ƙauyukan dake ƙarƙashin ikon mayaƙan Boko Haram a jihar da ya fito.- Musa
Wasu da ake zargin yan daba ne suna cinnawa wasu sassan kotun tarayya da ke Abakaliki jihar Ebonyi wuta, Daily Trust ta ruwaito. Jami'an tsaro biyu sun jikkata
Shugaban majalisar dattijai, Sanata Ahmad Lawan, ya ranshar da sabon sanata, Sanata Frank Ibezim, wanda zai wakilci mazaɓar Imo ta arewa a majalisar dattijai.
An shiga firgici a layin Douglas da ke Owerri babban birnin jihar Imo a yayin da wasu yan bindiga da ba a san ko su wanene ba suke kokarin afkawa yankin Hausawa
Daraktan ƙungiyar magoya bayan Bola Tinubu, ya bayyana dalilin da yasa yan arewa zasu fi son Tinubu ya zama magajin shugaba Buhari a babban zaɓen dake tafe 2023
Sheikh Gumi ya sake kira ga gwamnatin Najeriya da ta yi afuwa ga ‘yan bindigar da ke yin barna a fadin arewa, cewa wadanda ya tattauna da su sun daina ta'asa.
Gwamnatin jihar Neja ta yi nasarar kame wasu bata-gari da ke kai wa 'yan Boko Haram bayanai kan tsaro da sojojin Najeriya. An kame mutum tara ciki har da likita
Gwamna Aminu Masari na Katsina ya shaida cewa, Najeriya na fuskantar matsaloli ne a matsayin wata alama ta zuwan ci gaba. Yace za ji dadi da hakan da yardar All
Shugaba Muhammadu Buhari ya gana da gwamnan jihar Borno a daren ranar Litinin don tattauna mafita kan matsalolin tsaro da sauran batutuwan da suka shafi kasa.
Labarai
Samu kari