Wata babbar kotun jihar Kogi ta yanke hukunci a karar da tsohon gwamna Yahaya Bello, ya shigar kan Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan kan zargin bata suna.
Wata babbar kotun jihar Kogi ta yanke hukunci a karar da tsohon gwamna Yahaya Bello, ya shigar kan Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan kan zargin bata suna.
Za a ji Malam Nasir El-Rufai ya na nan a kan bakarsa na babu sulhu da ‘Yan bindiga. Gwamnan Kaduna ya yi wa masu yada tsohon bidiyonsa da yake sukar Jonathan.
Yan sanda uku sun jikkata bayan yan bindiga sun budewa ayarin motocin Clifford Ordia, Sanata mai wakiltar Edo ta tsakiya wuta, The Cable ta ruwaito. Harin ya fa
Jigon jam'iyyar APC, Bola Tinubu, yace halin da tsaron kasar nan ke ciki na bukatar dubawa da tantancewa tare samo maslaha.Ya yadda cewa mulkin yanzu yana buka.
Sanata Mohammed Sani Musa ya ce yanzu ba lokaci ba ne na gabatar da wani kudiri da ke neman a tsige shugaban kasa Muhammadu Buhari saboda matsalar rashin tsaro.
Yan majalisar dattijai sun yi kira ga shugaban ƙasa ya ɗauki sabbin jami'an tsaro, a samar musu makaman da suke buƙata domin magance matsalar tsaro a ƙasar nan
Rundunar sojin Najeriya ta koka kan yadda 'yan Najeriya ke watsa hotunan sojojin da suka mutu a kafafen sada zumunta. Rundunar ta ce hakan rashin kishin kasa ne
Sanatoci a ranar Talata sun bayyana tsoron cewa da yiwuwan yan ta'addan Boko Haram su kai hari birnin tarayya Abuja, saboda hare-haren da ake kawia jihohin dake
Gwamna Babagana Zulum, takwaransa na jihar Neja, Sani Bello da Samuel Ortom na Binuwai sun yi kira ga shugaban kasa Buhari da ya dauki mataki kan lamarin tsaro.
Shugaban jam'iyyar APC na kasa ya yi kira ga 'yan Najeriya su hada kai domin fsukantar kalubalen da kasar ke fuskanta. Babu shugaban da zai so kasarsa ta lalace
Labarai
Samu kari