Kamfanin sadarwa na MTN ya bi umarnin NCC, ya fara biyan mutane diyyar karancin sabid da aka yi fama da shi a watan Janairu, 2026, an fara tura katin waya.
Kamfanin sadarwa na MTN ya bi umarnin NCC, ya fara biyan mutane diyyar karancin sabid da aka yi fama da shi a watan Janairu, 2026, an fara tura katin waya.
Ejike Mbaka ya bar rakiyar APC ya ce ko Shugaba Buhari ya rubuta takardar murabus, ko a tsige shi. Mbaka ya bukaci ‘Yan Majalisa su taru su tsige Shugaban kasa.
Gwamnatin jihar Zamfara ta kwamushe wasu bata-gari daga cikin ma'aikatan gwamnatin jihar. Tuni aka tura su Abuja domin kaddamar da hukunci akansu bayan bincike.
Jami'an rundunar tsaro na jihar Oyo a ranar Alhamis, 29 ga watan Afirilu, sun damke wasu makiyaya 11 a kan hannunsu dumu-dumu cikin garkuwa da mutane a jihar.
Gwamnatin jihar Zamfara ta bayyana cewa, ya kamata 'yan jihar su kare kansu daga hare-haren 'yan bindiga a wasu yankunan jihar. Amma ya bukaci a bi doka da oda.
Dan majalisa mai wakiltar mazabar Suleja, Tafa da Garara ta jihar Neja a majalisar wakilai, Rt Hon Abubakar Lado Suleja,ya farantawa 'yan mazabarsa rai a azumi.
Shugaban ƙungiyar malaman jami'o'i ASUU, reshen jami'ar jihar Kaduna, yace ɗaliban jami'ar ka iya barinta saboda iyayen su ba zasu iya biyan kuɗin makarantar ba
Dan majalisa ya bayyana cewa, akwai yiyuwar bijiro da batun tsige shugaba Muhammadu Buhari idan aka gagara samun mafita mai dorewa kan lamuran rashin tsaron kas
Saukin kan mataimakin kwamishanan yan sanda Abba Kyari ya birge mabiya shafukan sada zumunta da dama bayan hotunan shi yana tuka babur sun bayyana a yanar gizo.
Dakarun sojin Kamaru a ranar Litinin,26 ga watan Afirilu sun fatattaki wasu mayakan Boko Haram da suka kai farmaki garin Wulgo na jihar Borno dake yankin arewa.
Labarai
Samu kari