Wata babbar kotun jihar Kogi ta yanke hukunci a karar da tsohon gwamna Yahaya Bello, ya shigar kan Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan kan zargin bata suna.
Wata babbar kotun jihar Kogi ta yanke hukunci a karar da tsohon gwamna Yahaya Bello, ya shigar kan Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan kan zargin bata suna.
Shahrarren dan bindigan da ya jagoranci satan daliban Kankara 300, Auwalu Daudawa, ya koma daji bayan watanni uku da aanta tubarsa daga barandancin da sata.
Mukarraban ‘Yan Majalisar Tarayya sun sake shirya zanga-zanga, su na neman hakkokinsu. Ana zargin Naira Biliyan 9.6 da aka fitar domin a biya kudin sun bace.
Sukar Gwamnatin Najeriya ta jawowa Dr. Usman Bugaje burmawa tarkon Jami’an DSS. Dr. Usman Bugaje ya sha tambayoyi na yini guda a ofishin DSS jiya a garin Abuja.
Sanata Clifford Ordia yayi kira a kan garambawul a fannin tsarin tsaron kasar nan bayan 'yan bindiga sun kai masa farmaki har sau biyu a cikin sa'o'i 24 a wata.
Rundunar 'yan sandan jihar Binuwai tace jami'anta sun halaka 'yan bindiga uku yayin samamen da suka kai sansaninsu a ranar Laraba. Catherine Anene, kakakin run.
Wata matashiyar budurwa da ta boye sunanta ta bayyana yadda tsoho mai shekaru 67 da suke soyayya dashi ya bace yayin da suke bacci, a wani bayani dalla-dalla.
Garuruwan da yan bindiga suka addaba a karamar hukumar Shiroro ta jihar Neja sun tattauna da ‘yan ta’adda domin tsagaita wuta tare da dawowar zaman lafiya.
Yan bindiga sun kai hari ofishin rundunar yan sanda ke Nkporo a karamar hukumar Ohafia ta jihar Abia, The Nation ta ruwaito. Maharan sun kona babban ginin cijin
Fitaccen malamin addinin Islama, Sheikh Dahiru Usman Bauchi, yayi kira ga gwamnatin tarayya da ta kawo karshen matsalar tsaron da ta addabi kasar nan,inda yace.
Labarai
Samu kari