Kakakin jam'iyyar ADC na kasa, Bolaji Abdulahi ya zargi jam'iyyar APC da shirya hana taron 'yan adawa a Ibadan. ADC za ta yi taron ne domin shirya tunkarar APC.
Kakakin jam'iyyar ADC na kasa, Bolaji Abdulahi ya zargi jam'iyyar APC da shirya hana taron 'yan adawa a Ibadan. ADC za ta yi taron ne domin shirya tunkarar APC.
Kamfanin sadarwa na MTN ya bi umarnin NCC, ya fara biyan mutane diyyar karancin sabid da aka yi fama da shi a watan Janairu, 2026, an fara tura katin waya.
Hotunan sabon tarihin da kasar China ta kafa bayan ta gina katafaren filin sauka da tashin jiragen sama ya gigita jama'a a kafar sada zumuntar zamani inda suka.
Wasu fusatattun matasa, ranar Juma'a, sun kona wasu kadarori mallakin wani Romoni, da ake zargin mai garkuwa da mutane ne, a Omu-Aran, a karamar hukumar Irepodu
Sanata mai wakiltan mazabar Neja ta gabas, Mohammed Sani Musa, ya ce lokacin bukatar a tsige shugaba Muhammadu Buhari daga kujerarsa kan gazawarsa bai yi ba.
Fadar shugaban kasa tace Ejike Mbaka, shugaban Adoration Ministry (AMEN), ya taba kaiwa shugaban kasa 'yan kwangila uku amma aka dakatar da shi, The Cable tace.
Rahotanni sun bayyana cewa, bayan ƙwace iko da 'yan Boko Haram suka yi a garin Geidam, sun kwace gonakin mutanen garin, kuma suna musu wa'azi a kan jihadi.
Attajirai da dama suna amfani da dukiyoyinsu domin tallafawa masu karamin karfi ba tare da an roke su ba, mafi yawancinsu suna kafa gidauniya da sunansu ko na k
Rundunar sojin Najeriya ta sauyawa rundunar Operation Lafiya Dole dake yakar Boko Haram suna zuwa Operation Hadin kai. Wannan ne suna na uku da aka sanya mata.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya amince da karin kudin 'yan fansho zuwa sabon karancin albashin kasar nan da aka duba a watan Afrilun 2019, The Cable ta sanar.
An kashe hatsabibin dan bingida Auwalu Daudawa da aka fi sani da sace dalibai 300 daga makarantarsu da ke Kankakara a jihar Katsina. Daily Trust ta ruwaito cewa
Labarai
Samu kari