Fadar shugaban kasa ta yi martani ga Sanusi II kan sukar Bola Tinubu d aya yi kan ciwo bashi duk da cire tallafin man fetur da aka yi a Najeriya.
Fadar shugaban kasa ta yi martani ga Sanusi II kan sukar Bola Tinubu d aya yi kan ciwo bashi duk da cire tallafin man fetur da aka yi a Najeriya.
Kamfanin sadarwa na MTN ya bi umarnin NCC, ya fara biyan mutane diyyar karancin sabid da aka yi fama da shi a watan Janairu, 2026, an fara tura katin waya.
Gwamna Nasir Ahmed El-Rufai na jihar Kaduna ya nuna damuwar sa dangane da hauhawan sace-sacen mutane da ayyukan ta'addanci a jiharsa da sauran sassan kasar.
Yekini Nabena, mataimakin shugaban jam'iyyar All Progressives Congress (APC) na kasa ya ce Ejike Mbaka, Shugaban cocin Adoration Ministry, Enugu, (AMEN) yana yi
Shugaba Muhammadu Buhari yana jagorantar taron Kwamitin Tsaro na Kasa a dakin taro na Aso Rock da ke fadar shugaban kasa a Abuja a yau Juma'a, 30 ga Afrilu.
Sanata Ali Ndume, shugaban kwamitin majalisar dattijai a kan Sojoji, ya bayyana cewa yan ta’addan Boko Haram na samun makamai da alburusansu ne daga sojoji.
Ƙungiyar malaman jami'o'i (ASUU), ta yi kira ga gwamnatin tarayya da hukumomin tsaron ƙasar nan cewa su gaggauta magance matsalar tsaro a jami'o'in ƙasar nan.
Mazauna babban birnin tarayya suna cikin tashin hankali bayan shawarar tsaro da babban bankin kasar nan (CBN) ya baiwa dukkan ma'aikatanta dake fadin kasar nan.
Gwamna Bello Matawalle na jihar Zamfara yayi kira ga alkalai a jihar da kada su kasance masu sassauci ga 'yan bindiga yayin shari'a. Kamar yadda The Punch tace.
PDP ta kira taron gaggawa, ta fadawa Gwamnatin Buhari abin da ya kamata ta yi game da rashin tsaro. PDP ta ce idan babu zaman lafiya ba zai yiwu a yi zabe ba.
Fadar shugaban kasa tayi martani kan zargin da gwamnan jihar Binuwai, Samuel Ortom, ya jefa shugaban kasa Muhammadu Buhari da shi a kan matsalar tsaro a kasa.
Labarai
Samu kari